Malaman Izala da darika
Malaman musulunci a jihar Kwara sun ja hankalin musulmi su yi taka tsan-tsan da abubuwan da za su yi a kafafen sada zumunta idan azumin Ramadan ya kama.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin gwamna Uba Sani ta bukaci malamai da su mayar da habkali kan zaman lafiya a tafsir din Ramadan na shekarar 2026.
Majalisar koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta sake jaddada kira game da neman cire shugaban hukumar zabe, Farfesa Joash Amupitan daga hukumar INEC.
Kotun jihar Kano ta sassautawa Sheikh Ibrahim Abdullahi Isa Makwarari sharudan beli bayan shafe mako biyu ba tare da cika sharudan da aka kafa masa ba.
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Kusfa Zariya ya rasu bayan fama da doguwar jinya a Kaduna. Malamin ya shahara da wa'azi a kafafen sadarwa.
Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ce Musulmai ba za su amince da zabe a karkashin shugaban hukumar INEC saboda zarginsa da nuna bangaranci da wariya a maganganusa.
Wasu manyan jami'an hukumar alhazai ta kasa, NAHCON na son shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauke Sheikh Abdullahi Saleh Usman Pakistan a shugabanci.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
Malaman Izala da darika
Samu kari