Hukumar Sojin Najeriya
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga jama’a su ƙara tsaro, bayan karin hare-haren ’yan bindiga a ƙauyukan da ke iyaka da Katsina.
Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor ya nuna takaici kan munanan kalaman da Wike ya fada wa A. M Yerima duk da yana sanye da kakin soja.
Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda da dama, sun ceto mutum 67, sun kama 94 cikin makonni biyu, tare da kwato makamai da lalata sansanonin miyagu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
A labarin nan, za a ji cewwa ADC ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shiru da ta yi duk da dambarwar Ministanta, Nyesom Wike da A.M Yerima.
Lauyan kare hakkin ɗan Adam, Femi Falana (SAN), ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya tilasta wa Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya nemi gafara ga sojan ruwa.
Wani malamin addinin kiristo, limami a cocin katolika, Rabaran Oluoma ya bayyana cewa matashin sojan da ya yi takaddama da Wike yana da natsuwa da kamala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa 'abarin da ake yadawa cewa ya ba matashin sojan ruwa kyautar mota ba gaskiya ba ne.
Hadimain mataimakin shugaban kasa, Gimba Kakanda ya ce doka ta ba ministan Abuja karfin ikon kula da filaye, ba da shaidar malla da soke wa idan bukata ta taso.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari