Hukumar Sojin Najeriya
Sojin Najeriya sun gargadi jama’a game da bullar wasu 'yan damfara da ke amfani da bikin NADCEL 2026 wajen neman tallafi da damfarar kudi da sunan rundunar.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalan jami’an sojin Najeriya da ake zargi da hannu a shirin juyin mulki sun zargi rundunar soji da cin zarafi, hana samun lauyoyi da kuma rashin bayyana gaskiya.
Rundunar Sojojin Najeriya ta musanta rahotannin da ke yawo cewa Laftanar Kanal Emmanuel Gabriel Okoye ya mutu ne sakamakon harin ‘yan bindiga a Taraba.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce da gwamnatin Muhammadu Buhari da Tunde Idiagbon ta ci gaba da mulki fiye da watanni 20, Najeriya za ta fi samun ci gaba.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Rundunar Operation Fansan Yamma ta fara sabon samame a dazuzzukan Katsina domin farautar ‘yan bindiga bayan mutuwar Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya)
An gudanar da jana’izar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a Katsina bisa tsarin addinin Musulunci, bayan rasuwarsa a hannun ‘yan bindiga makonni biyu.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga da ake zargin sun tuba sun kashe sojoji takwas ciki har da wani Laftanar a harin da suka kai jihar Kaduna.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari