Hukumar Sojin Najeriya
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
A labarin nan, za a bi cewa sojojin Amurka sun kawo hari Najeriya, yayin da Donald Trump ya bayyana cewa ba zai amince a ci gaba da kiristoci a ƙasar ba.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda yan bindiga da sauran masu garkuwa da mutane ke amfani da masu sana'ar PoS wajen karbar kudin fansa a Najeriya.
Rundunar soji ta cafke jami’an ‘yan sanda huɗu da ake zargi suna ba da rakiya ga wani dan siyasa, sabanin umarnin da Shugaba Bola Tinubu ya bayar domin kare al'umma.
Sojojin Najeriya sun cafke fitaccen jagoran ‘yan bindiga Fidelis Gayama a Benue, wanda ake zargi da garkuwa da mutane da fashi a yankin Benue zuwa Taraba.
Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
Wasu miyagun 'yam bindiga sun kashe masu hakar ma'adanai har mutum 12 yayin da suka kai farmaki wani ramin da suke aiki a yankin Barkin Ladi a jihar Filato.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari