![Wani abin fashewa da ake zargin 'bam' ne ya tarwatse a fitacciyar kasuwa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
Hukumar Sojin Najeriya
![Wani abin fashewa da ake zargin 'bam' ne ya tarwatse a fitacciyar kasuwa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
![Hedkwatar tsaro ta jero mutanen da ake shirin kai wa hari a lokacin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b71f2e79dccf40a6.jpeg?v=1)
!["Mun gano wata maƙarƙashiya," Sojoji sun aika saƙo ga masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/42ba92127e1d7df9.jpeg?v=1)
![‘Yan ta’adda na shirin kai hare hare kan muhimman gine gine a Najeriya, inji DHQ](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b26042d6972baa24.jpeg?v=1)
![Plateau: An kashe mataimakin kwamandan rundunar sojojin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3006288afb9ea0fc.jpeg?v=1)
!["Babu ruwanmu da bambancin addini," Rundunar sojoji ta karyata zargin wariya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/47863ec7eb362353.jpeg?v=1)
![Sojoji sun dakile yunkurin sake jefa Arewa a duhu, sun raunata 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf9ea80cd4441714.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
![Borno: Majalisar dattawa ta faɗi sakacin da ya jawo aka kai harin bam a Gwoza](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bbda076e727c0950.jpeg?v=1)
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
![Sojojin Najeriya sun cafke mata 3 bisa zargin taimakawa ƴan bindiga a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b434b639f524d81b.jpeg?v=1)
Dakarun sojojin Najeriya sun damƙe wasu mata masu tallar zuma a bakin titi waɗanda aka gano suna taimakawa ƴan bindiga da bayanan sirri a jihar Kaduna.
![Tashin hankali yayin da 'yan bindiga suka sace basarake da wasu bayin Allah a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun kai farmaki yankin ƙaramar hukumar Giwa a jihar Kaduna, sun yi awon gaba da dagacin Tunburku, Malam Ashiru da wasu manoma a karshen mako.
!['Yan bindiga sun kai hari da tsakar dare, sun hallaka bayin Allah da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b257ab177f8f53c.jpeg?v=1)
Kwamishinan ƴan sandan jihar Imo, CP Ɗanjuma ya ce rundunarsa ba za ta bari ko ɗaya daga cikin ƴan bindigar da suka kai hari yankin Okigwe ya tsira ba.
![Mutanen Zamfara sun barke da murna Dogo Gide ya dawo yankinsu, sun rera masa waka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8d2304a0b6c5545.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa al'ummar yankin Magami da ke karamar hukumar Gusau sun barke da murna bayan Dogo Gide ya dawo yankinsu saboda yin noma.
![Yayin da ake rade radin tuge shi, Sultan ya tura sako ga rundunar sojoji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bb1cdcdb95be0a2.jpeg?v=1)
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya gargadi jami'an sojoji da su kaucewa duk wani lamari da ya shafi kabilanci ko bangarancin addini inda hakan zai raba Najeriya.
![Sojoji sun samu galaba kan ƴan bindiga, an kama masu safarar makamai a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c63efaea9a886c34.jpeg?v=1)
Kakakin rundunar sojojin Safe Heaven, a jihar Filato, Samson Zhakom ya ce sojojin rundunar sun cafke 'yan bindiga da masu kai masu makamai a Filato da Kaduna.
![Sojoji sun yi karin haske kan zargin daukar Musulmai masu tsaurin ra'ayi a aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf9ea80cd4441714.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Nigeria ta ƙaryata rade-radin cewa tana daukar Musulmai masu tsattsauran ra'ayi aikin soja kamar yadda ake yadawa cewa suna kare addinin Musulunci.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari