Hukumar Sojin Najeriya
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa hare-haren haɗin gwiwa da kasar Amurka suka kai sun kashe mayaƙan ISIS 175 da babban kwamanda a Arewa maso Gabas.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar sa cewa akalla mayanan ISWAP 20 sun sheka lahira a sabon harin da sojojin Amurka suka taimaka aka kai a Arewa maso Gabas.
Hedikwatar tsaro a Najeriya ta bayyana cewa babu wani sojan ƙasashen waje da ya shiga farmakin ƙasa da ya kashe shugaban ISIS, Abu Bilal Al-Minuki.
Sojojin rundunar Operation FANSAN YANMA sun kama wani da ake zargi da safarar makamai ga ’yan ta’adda a Katsina bayan samun sahihan bayanan sirri.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa dakarun sojin Amurka da suka hada kai da na Najeriya wajen samun wannan gagarumar nasara a yaki da ta'addanci.
Hedkwatar rundunar sojin Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa harin sama da ta kai yankin karamar hukumar Zurmi a Zamfara ya hallaka yan ta'adda da dama.
Wani mutumi da ya samu rauni a harin da sojoji suka kai yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja ya bayyana cewa yayansa uku aka kashe a harin.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin dan bindiga ne a Birnin Gwari tare da kwato mujallar bindigar AK-47, wayoyi da tabar wiwi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar na ta samu nasarar gano wasu wurare da ake kera makamai biyu a jihar Filato inda aka kama manyan makamai.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari