Hukumar Sojin Najeriya
Rahotanni sun bayyana shirin juyin mulki a Najeriya tare da zargin Timipre Sylva da daukar nauyin kudade. Jami’an tsaro sun bankado shirin kafin kammalawa.
An dakile shirin juyin mulki da nufin kashe Tinubu, Shettima, Akpabio da Tajudeen; za a gurfanar da sojoji 16 da suka yi yunkurin juyin mulki a kwanan nan.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano gawar wani kwamanda da sojoji 7 da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wa kisan gilla a Damasak; an kwashe su zuwa Maiduguri.
Rundunar sojojin sama ta Najeriya ta kaddamar da bincike don gano ainihin abin da ya faru a farmakin da aka kai bisa kuskure a jihar Neja da ke Arewa.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsofaffin sojoji domin kare wuraren da ba gwamnati ke iko da su ba, don inganta tsaro da tattalin arziki.
Hedkwatar tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa sunayen sojojin da ta gano suka da laififfuka a zargin da ake yi na yunkurin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an mika rahoton binciken da aka gudanar kan zargin wasu sojoji da yunkurin hambarar da gwamnatin Shugaba Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Boko Haram sun sheke fasto da mafarauta da wasu mutane biyu a yankin karamaar hukumar Biu ta jihar Borno ranar Laraba.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da mutuwar Ibrahim Nazifi mai neman aiki soja, yayin atisaye a Zaria a Kaduna ta mika ta’aziyyar Allah ya gafarta masa.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari