
Hukumar Sojin Najeriya







Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.

Sojojin Najeriya 171 sun samu horo mai inganci a cibiyar MLAILPKC domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya a Sudan. An bukace su da su kiyaye dokokin UNISFA.

Jami'an tsaro sun karyata kai hari jami'ar Maiduguri inda suka bayyana cewa harbe-harben da aka ji sun faru ne a Ajilari da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.

Gwamnatin Benue ta tabbatar da mutuwar sojoji biyu, inda mataimakin gwamna Sam Ode ya ce sun rasu ne yayin kare fararen hula daga harin 'yan bindiga a yankin Kwande.

Rundunar tsaron Najeriya watau DHQ ta bayyana cewa dakarun soji sun yi nasarar damke wasu manyan ƴan ta'adda a kananan hukumomi 2 na Zamfara da Sakkawato.

Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya kare matakin dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa da cewa ta hana Majalisa tsige Gwamna Fubara daga kan mulki.

Bayan ayyana dokar ya ɓaci, dakarun sojojin Najeriya sun mamaye fadar gwamnatin jihar Ribas, har an fara yaɗa jita-jitar ba a san inda Fubara ya shiga ya buya ba.

Bayan shafe fiye da wata daya a hannun yan bindiga, ana na ci gaba da riƙe Janar Maharazu Tsiga a da aka yi garkuwa da shi tun a farkon watan Fabrairun 2025.

Dakarun rundunar dojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan ta'adda 74 ta%e da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su a samame daban-daban a makon jiya.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari