NLC
Kungiyar kwadago ta NLC ta ce za ta gudanar da zaman makoki da zanga-zanga a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce ba za su zuba ido ana cigaba da kashe mutane ba.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC ta ayyana shirin taya kungiyar malaman jami'o'i ta kasa, ASUU gagarumin yajin aiki a kasar na .
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin samar da ayyukan yi a fadin dukkan jihohi. Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeochace ta bayyana haka a Legas.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta umarci dukkanin kungiyoyin da ke karkashinta da zauna da shirin tsunduma yajin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
A baya, kun ji cewa Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta bayyana aniyar fara gudanar da zanga-zanga don adawa da yunkurin hana Sanata Natasha Akpoyi koma wa ofis.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC), ta bayyana cewa mafi karancin albashin da ake biyan ma'aikata ya yi kadan. Ta bukaci gwamnati ta yi gaggawar sake duba shi.
NLC ta yi kira ga Gwamna Babajide Sanwo-Olu da ya ƙara mafi ƙarancin albashi daga N85,000 zuwa N150,000 ga ma'aikatan Legas, saboda karuwar tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
NLC
Samu kari