NLC
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC), ta bayyana cewa mafi karancin albashin da ake biyan ma'aikata ya yi kadan. Ta bukaci gwamnati ta yi gaggawar sake duba shi.
NLC ta yi kira ga Gwamna Babajide Sanwo-Olu da ya ƙara mafi ƙarancin albashi daga N85,000 zuwa N150,000 ga ma'aikatan Legas, saboda karuwar tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Kungiyar NLC ta bai wa gwamnati wa’adin kwanaki bakwai ta mayar da kudaden NSITF da ta karkatar, ta kuma gargaɗin shiga yajin aiki idan ba a dauki mataki ba.
Hadimin Peter Obi, Valentine Obienyem ya ce ya kamata jami'an tsaro su kama Abayomi Arabambi da ya ce Obi da 'yan kwadago za su yi wa Bola Tinubu juyin mulki.
Yayin da ake cigaba jimamin mutuwar Muhammdu Buhari, tsohon shugaban kungiyar kwadago, Ayuba Wabba ya bayyana babban rashi da aka yi bayan rasuwar dattijon.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta shirya tsaf domin rufe Dukkanin wasu sassan aiki a babban birnin Abuja kan watsi da lamarin ma'aikata.
Kungiyar kwadago sun ce wahala ce kawai ta karu a shekara 2 da Bola Tinubu ya yi a mulki. NLC ta ce Bola Tinubu ya kara kudin man fetur da ya jefa mutane a wahala
NLC
Samu kari