Labaran tattalin arzikin Najeriya
Yayin da ake cikin matsin halin tsadar rayuwa, darajar Naira ta sake faduwa a kasuwanni bayan samun habaka a kwanakin baya da kudin Najeriya ta yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi manyan alkawura a lokacin da yake yakin neman zabe a shekarar 2023 amma bayan hawa mulki da shekara ya gaza cikasu.
Bayanai daga shafin cinikayyar kuɗi na gwamnati ya nuna cewa Dalar Amurka ta ƙara tsada a ranar Talata idan aka kwatanta da farashin ranar Litinin da ta wuce.
Masana tattalin arziki sun bayyana yadda tsare tsaren shugaba Bola Tinubu za su kawo sauki a Najeriya nan gaba. Sun kuma yi kira kan samar da tallafi a kan lokaci
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta caccaki manufofin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan tattalin arziki. Kungiyar ta ce ya jefa 'yan Najeriya cikin talauci.
Kimar kuɗin Najeriya ta dawo yayin da Dalar Amurka ta sake yo ƙasa a kasuwar hada-hadar kuɗi ta bayan fage, haka abun yake a kasuwar da gwamnati ke kula da ita.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya soki manufofin tattalin arzikin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya ba da shawarar yadda za a dawo da darajar Najeriya.
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
An sake barkewa da murna bayan Naira ta sake nakasa dala a kasuwa a yau Litinin 27 ga watan Mayu yayin da ta karu da 10.71% idan aka kwatanta da makon jiya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari