Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Jami’an hukumar FCCPC sun abka babbar kasuwar sayar da abinci ta Oseokwodu da ke garin Onitsha domin gano dalilan da suka sa farashin kayan abinci ya yi kamari.
Domin bunkasa tattalin arziki, Najeriya ta sanar da kulla yarjejeniyar kasuwanci da kasar Saudiya na fitar da jan nama da waken soya a duk shekara.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima da gwamnonin jihohi sun shiga taron majalisar tattalin arziki a Villa, za su tattauna batun mafi ƙarancin albashi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron majalisar tattalin arziki ta ƙasa NEC a fadar shugaban masa yau Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024.
Darajar kuɗin Najeriya ta ƙaru zuwa N1500 kan kowace Dala daga N1,505 ma'ana an samu ragin N5 a farashin canjin Dala a kasuwar ƴan canji a Najeriya.
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
Adadin bashin da ake bin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 121.67 bayan gwamnatin Bola Tinubu ta karbo rancen Naira tiriliyan 6.53 tsakanin watan Disamba zuwa Maris.
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi ikirarin cewa gwamnatinsa na daya daga cikin mafi kyawu da aka samu a kasar nan, musamman wajen tattalin arziki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari