Labaran tattalin arzikin Najeriya
Babban bankin Najeriya watau CBN ya karbe lasisin da ya bai wa wasu bankuna biyu na ajiya da rance, Aso Savings and Loans Plc da Union Homes Savings and Loans Plc
Alhaji Aliko Dangote ya yi magana game da alakar Amurka da matatar shi da ke jihar Legas. Ya ce shugaban Amurka, Donald Trump ba ya adamawa da matatar.
Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta yi karin bayani game da yarjejeniyar da Najeriya ta yi da Faransa. FIRS ta ce babu wani bangare da zai cutar da Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zuwa gobe Talata, 16 ga Disamba sabon farashin man fetur zai fara aiki bayan sauki da ya yi. Ya ce zai cigaba da saukakawa jama'a.
Gwamnatin tarayya ta bude shirin YouthCred wanda aka samar domin bai wa matasa masu aikin yi bashin kudi, an kaddamar da shirin ga kowane matashi.
Gwamnatin Najeriya ta hada kai da Faransa domin inganta tattara haraji. Sababbin dokokin harajin Najeriya na Bola Tinubu za su fara aiki a farkon 2026.
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fadi yadda farashin abinci ya yi kasa a watan Oktoban 2025. Abinci ya sauko a jihohi da dama, Yobe ta fi sauran jihohi arahar abinci
Gwamnatin Ahmad Aliyu ta amince da kashe Naira biliyan 8.4 domin sake gina babbar kasuwar Sokoto da gobara ta lalata, tare da amincewa da kasafin kudin 2026.
Gwamnatin Tarayya za ta karɓi bashin N17.89tn a 2026 saboda karuwar gibin kasafi da raguwar kudaden shiga, inda mafi yawan bashin zai fito daga cikin gida.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari