Labaran tattalin arzikin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana irin halin da matsalolin Najeriya suka jefa shi a ciki, kamar sauran yan kasa.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kama zama daya daga cikin manyan kamfanonin Afrika da za ta kafa sabon tarihi nan da shekarar 2030.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
A labarin nan za a ji cewa sababbin dokokin haraji sun fara aiki a yayin da aka fara kaddamar da sabon tsarin lambar haraji ga dukkanin 'yan Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Hukumar NBS ta ce hauhawar farashi a Najeriya ta ƙaru zuwa 15.69% a Afrilu 2026 yayin da Sokoto, Bauchi da Zamfara suka fi fama da tsadar rayuwa.
Bankin Duniya ya toshe sashen sharhi a wasu bangarorin shafinsa na Instagram bayan yawaitar martani daga ’yan Najeriya biyo bayan rahoton sabon bashi ga Najeriya.
Farashin siminti ya kai N13,000 a Najeriya yayin da dillalai da masu gine-gine ke kokawa kan tsadar kaya da yawaitar karin farashi. Masana sun gargadi gwamnati.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari