Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da shirin tallafin noman damina na 2026, inda manoma 50,000 za su samu tallafin takin mai rahusa a dukkan shiyyoyin Najeriya shida.
Rahoton cibiyar fasahar kudi ta Optasia ya nuna masu amfani da layukan waya a Afirka sun ci bashin kati na kusan Naira tiriliyan 4.6 a shekarar 2025.
Hukumar kididdiga ta kasa, NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kaya a Najeriya ta karu zuwa kashi 15.93 a watan Mayun 2026 duk da raguwar farashin abinci.
Reno Omokri ya ce kudin da gwamnatin Bola Tinubu ta samu bayan cire tallafin mai sun taimaka wajen kara ajiyar kudaden waje zuwa dala biliyan 50.26.
Attajirin duniya, Elon Musk ya kafa tarihi a duniya da darajar dukiyar shi ta haura dala tiriliyan 1. Horkokin kasuwancin musk sun bunkasa sosai ne a ranar Juma'a.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya ta hana shigo da dukkanin kayan masaka domin farfado da masana’antar masaku ta Najeriya tare da karfafa noman auduga.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun fara aiwatar da tsare-tsaren hadin gwiwa domin rage talauci ta hanyar fadada shirye-shiryen kariyar zamantakewa.
Gwamnatin Kano ta bukaci karin hadin gwiwa da Tarayyar Turai domin bunkasa ci gaban birane, tattalin arziki da samar da ingantacciyar rayuwa ga al’umma.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari