Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamna Inuwa Yahaya ya kulla yarjejeniyar zuba jari da tawagar TUCAD ta ƙasar Tunisia kan wasu muhimman fannoni, ciki har da ruwa, makamashi da sufuri a Jihar Gombe.
Matatar Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N799 zuwa N774. An samu saukin N25 a halin yanzu. Dangote ya je kasar Burundi domin zuba jarin kasuwanci.
Gwamnatin tarayya ta ki amincewa da neman dakatar da hako ma'adanai a Arewa na wata shida da gwamnonin Arewa suka nema a yi kan rashin tsaro a yankin.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya wakilci shugaba Bola Tinubu wajen kaddamar da shirin bunkasa tattalin arzikin mata miliyan 25 a Najeriya.
Bankin Duniya ya tabbatar da cewa sauye-sauyen tattalin arzikin Najeriya da Shugaba Tinubu ya yi sun zama abin misali domin a tattaunawa a kansu a matakin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce duk da ana jin jiki a kan manufofinsa, ba za a janye su na saboda suna haifar da ɗa mai ido.
Shaida a kotu ta nuna tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya nemi amincewar margayi Muhammad Buhari kan sake fasalin kudin Naira a shekarar 2022.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da shirin ba matasan Najeriya miliyan 10 horo kan hada-hadar kudi da habaka tattali.
Manoman shinkafa 3,500 na shirin barin noma bayan asarar Naira biliyan N93; rahoton NAPM na 2026 ya nuna yadda shinkafar waje ta durƙusar da manoman Najeriya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari