Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta sanar da kara kudin litar man fetur daga N699 zuwa N799. Dangote ya kara kudin mai ne bayan bukukuwan karshen shekara.
Minista Hannatu Musawa ta tuna tsohon mijinta, Abdul Samad Rabiu, a matsayin "muhimmin bangare" na rayuwarta, ta jaddada soyayya da girmamawa duk da rabuwar aurensa.
Najeriya na shirin shigar ka ka'idojin kudin Musulunci wajen tattara rahoton kudi a karkashin hukumar FRC. Shugaban hukumar Dr Rabiu Olowo ne ya sanar da haka.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu da ke Ingila ta fara zama domin a fara shari'a da tsohuwar Ministan Najeriya, Diezani Alison Madueke kan zargin rashawa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar attajirin Dr. Bature Abdulaziz, shugaban kasuwar Kwari a Kano, wanda ya rasu yau.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari