Labaran tattalin arzikin Najeriya
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya shiga taron majalisar tattalin arziki watau NEC a fadar gwamnatin tarayya da ke birnin Abuja.
Shugaban kamfanin simintin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa 'yan kasuwa da kuma faduwar darajar Naira ne suka kawo farashin siminti ke tsada a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar FCCPC ta ba ‘yan kasuwa wa’adin wata daya da su sauke farashin kayayyakin masarufi. Gwamnatin ta ce za ta dauki mataki.
Cikakken jerin jami’o’i 7 da suka karrama Aliko Dangote da digirin girmamawa a bisa irin gudunmawar da ya ke bayarwa wajen kasuwanci da ayyukan jin kai.
Babban Bankin Najeriya CBN ya bayyana halin da za a shiga a Najeriya saboda karancin kudi da mutane za su fuskanta. ya ce mutane za su dawo cin bashi.
Yadda Najeriya ke nemo mafita ga hanyoyin kudin shiga. Duba abin da bankin FMB ke magana a kai game da wannan lamari mai daukar hankali a halin da ake ciki yanzu.
An caccaki gwamnonin jihohi shida da suka hada da Ekiti, Ebonyi, Jigawa, Yobe, Nasarawa, da Bayelsa kan kashe kimanin N160bn akan ayyukan gina filayen saukar jiragi.
Masu fama da ciwon sukari a Najeriya sun koka kan yadda magunguna da kayan abinci ke gagararsu sakamakon tsadar da suka yi. Sun nemi taimakon Shugaba Bola Tinubu.
Dala ta tashi daga N200 zuwa N460 yau ta kai N1, 5000 a mulkin APC. Mun rahoto tarihin tashin Dala daga zamanin Shagari zuwa mulkin shugaba Bola Tinubu
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari