Hukumar NDLEA
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yanzu wajibi ne a yi gwajin kwayoyi ga masu neman aiki a kowace ma'aikata ko hukumomi domin tsaftace tsarin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa DCP Abba Kyari da yan uwansa za su san makomarsu a kan tuhumar da EFCC ta shigar a gaban kotu game da wadansu kadarori.
Shugaban hukumar NDLEA, Buba Marwa ya bayyana cewa manyan sojoji sun yi ƙoƙarin hana Bola Ahmed Tinubu zama gwamnan Lagos saboda gwagwarmayar NADECO.
Hukumar kwastam ta bullo sa tsarin gwada lafiyar jami'anta. Hukumar ta umarci a fara yin gwajin miyagun kwayoyi ga sababbin jami'ai da wadanda ke aiki a yanzu.
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya gargadi manyan ’yan kwaya da ƙungiyoyin safarar miyagun kwayoyi cewa wa’adinsa na biyu zai zamar masu masifa da tashin hankali.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Buba Marwa shugaban hukumar NDLEA karo na biyu. Tinubu ya umarci Marwa ya cigaba da yaki da miyagun kwayoyi.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane hudu da suka kashe Rilwanu Ilyasu a shekara ta 2016 wanda aka shafe shekaru ana yi.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), sun cafke wata mata dauke da alburusai da ake zargin za ta kai wa 'yan bindiga a Zamfara.
A wannan labari, za a ji yadda Abba Kyari, dakataccen dan sandan da hukumar NDLEA ke shari'a da shi ya tsaya kai da fata a kan cewa ba shi da wasu boyayyun kadarori.
Hukumar NDLEA
Samu kari