Gasar kwallo
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yau zuwa gobe, yan wasa da duka tawagar Super Eagles za su sakon shigar alawus dinsu a asusu kafin wasan ranar Asabar.
Victor Osimhen ya yi barazanar yin murabus daga Super Eagles bayan rikicinsa da Ademola Lookman a wasan AFCON; shugaban NFF na ƙoƙarin rarrashin sa don ya ci gaba.
Victor Osimhen da wasu 'yan wasan Super Eagles 3 na fuskantar dakatarwa idan suka samu katin gargadi a wasan Uganda na gasar AFCON 2025 kafin zagayen 'yan 16.
Najeriya za ta fafata wasan ta na farko a rukunin C ne da kasar Tanzania, a filin wasa na Fez Stadium, birnin Fez, da karfe 6:30, ranar Talata, 23 ga Disamba.
Shugaba Bola Tinubu ya aike da wakilai zuwa kasar Morocco domin ƙarfafa gwiwar 'yan Super Eagles, tare da miƙa kyaututtuka gabanin wasan AFCON 2025 da Tanzania.
Wasu fitattun mawakan Najeriya sun yi fice a wajen halartar manyan wasanni na duniya, inda Afrobeats ya shiga gasar FIFA, UEFA, Ballon d’Or da AFCON.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona SC ta sanar da mutuwar dan wasan ta, Mario Pineida bayan an harbe shi da bindiga a kasar Ecuador. Masu mutane ne suka harbe shi.
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Gasar kwallo
Samu kari