
Hukumar Sojin Saman Najeriya







An zabi shugaban sojojin saman Najeriya CAS Hassan Abubakar domin rike shugabancin sojojin saman Afrika. Za a gudanar da taron sojojin saman Afrika a Najeriya.

Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.

Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike kan zaegin cewa jirgin yaƙinta ya hallaka fararen hula a wani hari da ya kai a jihar Katsina.

Dakarun rundunar sojojin sama na Najeriya sun jefa bam kan bayin Allah bisa kuskure a jihar Katsina. Mutane sun rasa rayukansu sakamakon jefa bam din.

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya da ta cigaba da sintiri a iyakokin jihar domin maganin 'yan ta'adda.

Rundunar sojin saman Najeriya ta fara bincike bayan sojoji da 'yan sanda sun casu da juna a jihar Delta. An raunata 'yan sanda yayin da suka ba hamata iska.

Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi nasarar kai samame maboyar Boko Haram da ke jihar Borno bayan ta samu bayanan sirri a kan inda miyagun mutanen su ka fake.

Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu tarin yawa a hare-haren da suka kai a sansaninsu.

Iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin sojoji a Zamfara sun bukaci diyya daga gwamnati. Sun koka kan yadda aka barsu babu wani tallafi.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari