Hukumar Sufurin jiragen kasa
Tsohon Hafsan tsaron Najeriya, Lucky Irabor ya bayyana cewa harin jirgin kasa da aka kai na Abuja zuwa Kaduna a 2022 a shi ne abu mafi wahala wanda ya rikita shi.
Majalisar wakilai ta yi gargadin cewa za ta sanar da Bola Tinubu cewa ministan sufuri ya ki halartar zaman da suka shirya kan hadarin jirgin kasan Kaduna Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Shugaban hukumar sufurin jiragen kasa ta Najeriya, Opeifa ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajen hana aake faruwar hatsarin jirgin kasa a layin dogon Abuja zuwa Kaduna.
Bayan faruwar iftila'i a Najeriya, Hukumar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna bayan hatsari.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Gwamnatin tarayya za ta kashe Naira tiriliyan 1.5 domin samar da jirgin kasa a jihar Kano. Hon. Abubakar Kabir Abubakar ne ya bayyana haka a jihar Kano.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara aikin samar da jiragen kasa a jihohin Arewa da aka fara da Kano da Kaduna.Sa'idu Ahmed Alkali ya ce aikin zai samar da ayyuka 250,000.
Hukumar Sufurin jiragen kasa
Samu kari