
Hukumar Sufurin jiragen kasa







Gwamna Babagana Umara Zulum ya fara aikin samar da tashar jirgin kasa domin zirga zirgar cikin gari a Borno. Ita ce tashar farko a jihohin Arewacin Najeriya.

Wani jirgin sama na kamfanin Air Peace ya yi gaggawar fasa tashi sakamakon wata tsuntsuwa da ta gutta masa a filin jirgin Nnamdi Azikwe da ke Abuja yau da safe.

Ofishin binciken tsaron Najeriya (NSIB) ya sanar da gano karin gawar mutum guda da hatsarin jirgin sama ya rutsa da su da jihar Ribas. Hadarin ya afku a makon jiya.

Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta maincewa Gwamna Usman Ododo ya gina katafaren filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa a Zariagi, jihar Kogi.

An samu bayanai kan matukin jirgin saman da ya yi hadari da jami'an NNPCL. Wanda haɗarin ya ritsa da shi babban ne sosai a kungiyar matuƙa jirgin sama ta kasa.

Mutane uku sun rasa rayukansu bayan jirgi mai saukar ungulu ta fadi a birnin Port Harcourt da ke jihar Rivers inda mutane uku suka rasa rayukansu dalilin haka.

A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta caccaki tsarin da gwamnatin baya ta Muhammadu Buhari ta bi wajen kaddamar da jirgin sama mallakin kasar nan.

Kamfanin kasar China mai suna Zhongshan ya bayyana cewa a shirye ya ke da ya tattauna da gwamnatin Najeriya wajen cimma matsaya. Gwamnati ta fara daukar matakai.

Fasinjoji 119 da masu aiki shida ne su ka tsira bayan tayoyin jirgin Jirgin Max Air Boeing 737 da ke shirin tashi daga filin jirgin Yola ya fashe.
Hukumar Sufurin jiragen kasa
Samu kari