
Hukumar Jin dadin yan sanda







Rundunar 'yan sandan kasar nan ta yi nasarar hallaka matashin dan ta'adda, Dogo Saleh, wanda aka hakikance ya jawo asarar rayukan jama'a da dama bayan garkuwa da su.

Wani abin fashewa da ake zargin nakiya ne ya tashi a Borno, inda ya raunata ‘yan sanda uku, yayin da ‘yan bindiga suka kashe yara shida da ke kiwo a jihar Kogi.

CP Ibrahim Adamu Bakori ya zama sabon kwamishinan 'yan sanda a Kano tare da kudurin yakar laifuffuka da tabbatar da zaman lafiya a jihar. An samu karin bayanai.

Wani jami'in ‘yan sanda da ya sha giya ya bugu ya harbe wani mutum a yankin Maitumbi, jihar Neja. Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da farautar jami’in nata.

Wani yaro mai shekaru 14 ya koma ga Mahaliccinsa sanadiyyar fashewar tukunyar Gas a Goron Dutse da ke Kano, lamarin ya jawo hankalin jami'an yan sandan jihar.

Dokar hana zirga-zirga a Gombe daga 12:00 na dare zuwa 5:00 na asuba na hana bata-gari aikata laifuffuka. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya yi karin bayani.

Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari gidan jami’in ‘yan sanda a Buni Yadi, suka kashe ‘ya’yansa biyu, suka kona gawarwakinsu da gidan, lamarin ya jefa tsoro.

Rundunar 'yan sanda ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga ne suka kashe tsohon shugaban NIS. Rundunar ta ce Parradang ya mutu a dakin otel bayan ya shiga da wata.

Safiyanu Dalhatu ya kashe mahaifiyarsa da tabarya a Bauchi. Yanzu dai 'yan sanda sun kama shi, sun kwace makamin, kuma ana shirin gurfanar da shi a kotu.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari