Hukumar Jin dadin yan sanda
'Yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda biyar da wani mutum daya a wurare daban-daban a Abugi da Isanlu, jihar Kogi, tare da kwace bindigoginsu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta karyata cewa ta tsare wani dan jarida AbdulAziz Aliyu bisa zargin yada labari ba daidai ba a jihar.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya kai karar kwamishinan ’yan sanda da wasu jami’ai ga hukumar PSC, yana zarginsu da saba doka da karya ka’idojin aikin su.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da daukar mataki a kan zargin wasu daga cikin jami'anta da taimakon masu aikata laifi.
An gano bam a gonar manomi a Dikwa, Borno, inda jami’an ’yan sanda suka kwance shi cikin nasara tare da wayar da kan jama’a game da illolin abubuwan fashewa.
‘Yan sandan jihar Ogun sun kama mutum biyu dauke da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu, lamarin da ya janyo tunawa da irin makamancin haka a baya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kano ta ce ta karɓi ƙorafin uwar matashin da aka kashe a lokacin da ya shiga gidan mutane da makami.
‘Yan sandan Kaduna sun kama mutane uku a Soba da Giwa, sun kwato bindigogi 8 da babura 4 na sata, tare da dakile ayyukan ta’addanci da barna a jihar.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari