Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar 'yan sandan jihar Edo ta dawo da zaman lafiya bayan wasu masu zanga-zanga kan tsaro sun farmaki Hausa da gidan sarki a Ekpoma a jihar Edo.
Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, ACP Ogbon-Inu Taiwo Popoola, ya rasu yayin aiki a Ebonyi bayan ya yanke jiki ya fadi ana tsakiyar taro a ofishin kwamishina.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto ta sanar da rasuwar mataimakin kwamishina mai kula da ayyuka, DCP Kabiru Audu wanda ya bar duniya bayan jinya mai tsawo.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce za a kama duk wani jami’in dan sanda da aka gano yana ba babban mutum kariya, bisa umarnin sufetan 'yan sanda, Egbetokun.
A labarin nan, za a ji cewa wani mutumi ya yi karfin hali, inda ya shiga gidan gwamantin Kano, sannan ya dauke daya daga cikin motocin rakiyar mataimakin gwamna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu harsashi ko daya da aka harba a yayin zanga-zangar neman a saki Nnamdi Kanu.
A labarin nan, za a ji martanin da Kwamishinan 'yan sandan Kano, CP Ibrahim Bakori ya yi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da zarge shi da ci masa fuska.
Mazauna Banki a Borno sun bayyana yadda Baturen 'yan sandan yankin ya tattara kawunan jama'a da 'yan sanda a lokacin da mayakan Boko Haram su ka kai hari.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari