Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu mutane.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Rundunar ’yan sandan jihar Rivers ta ce ta kashe masu garkuwa da mutane har biyu tare da ceto wata mata bayan artabu da ’yan bindigar a yankin Obio/Akpor.
Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, ACP Ogbon-Inu Taiwo Popoola, ya rasu yayin aiki a Ebonyi bayan ya yanke jiki ya fadi ana tsakiyar taro a ofishin kwamishina.
A labarin nan, za a ji yadda matan Ladanin Kano suka shiga mawuyacin hali bayan sun ga gawar Mai gidansu da aka kashe a bakin Masallaci da Asubahi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi, Laminde Boka ya hallaka mutane ukuda ke jiran lokacin fara salla da Asubahi a wani masallaci a birnin Abuja.
’Yan sandan Delta sun kama mutane 627 tare da kwato makamai 144 a shekara guda, ciki har da AK-47, tare da kama masu kisan tsohuwar alkaliyar Najeriya.
Rundunar sojojin kaa da hadin guiwar sojojin sama da yan sanda sun ceto uku daga cikin mutane biyar da yan bindiga suka sace a yankin Gwarzo, Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari