Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun halla dan uwan hadimar gwamnan jihar Kaduna, lamarin ya tada hankula yayin da yan sanda suka fara bincike.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da raunata wasu daban bayan sun farmake su.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta kama mutane 3,081 da ake zargi da fashi, garkuwa, da daba a 2025, tare da ƙwace makamai da ceto mutane 14, a cewar CP Bakori.
Rundunar tsaron jihar Ondo watau Amotekun ta kama wasu mutane 39 da suka ce sun gudo ne daga yankin jihar Sakkwato, ana zargin sun tsere ne daga harin Amurka.
Wani abin fashewa ya tashi a wani asibiti da ke.jihar Kebbi da sanyin safiya. 'Yan sanda sun bazama wajen gudanar da bincike domin gano abin da ya faru.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai kazamin hari a jihar Kebbi. Ana fargabar mutane da dama sun rasa rayukansu. Wasu da dama sun tsere zuwa daji.
An shiga tashin hankali a Sabuwar Unguwa da ke Katsina biyo bayan kisan wasu matasa biyu, ciki har da 'Kuda'. Matasa sun kona ofishin NSCDC da raunata 'yan sanda.
'Yan bindiga sun kashe 'yan gida daya su biyu tare da sace mutane 4, ciki har da matar Alhaji Yayaji da yaransa, a wani hari da suka kai kauyen Pindiga a Gombe.
Wani matashi mai shekaru 19 a duniya da ke ƙungiyar mafarauta, ya rasu sakamakon fashewar bindiga bisa kuskure a unguwar Alkahira da ke Jihar Gombe.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari