Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana dalilin da ya sanya jami'ata suka cafke tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore, a babbar kotun Abuja.
‘Yan sanda sun kama Omoyele Sowore a Babbar Kotun Abuja bayan ya jagoranci zanga-zangar ‘Free Nnamdi Kanu’. Lauyoyinsa sun ce kamun nasa ya saba doka.
Mahaifin marigayiya Somtochukwu Maduagwu, ’yar jaridar Arise TV, ya zargi cewa an kashe ’yarsa da gangan, yayin da ’yan sanda suka kama mutum 12 da ake zargi.
Wasu mutane da ake zargin masu kwacen waya ne sun hallaka wata ma'aikaciyar lafiya a jihar Kaduna. Sun kashe ta ne yayin kokarin kwace wayar hannunta.
Wani maharbi a ƙaramar hukumar Boki da ke Jihar Cross River a Kudancin Najeriya ya harbe mace da kuskure yana zaton biri ne yayin da yake farauta a daji.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana yadda sabon tsarinta a kan sufuri ya taimaka matuka wajen dakile safarar yara daga jihar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu harsashi ko daya da aka harba a yayin zanga-zangar neman a saki Nnamdi Kanu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a jihar Zamfara. Sun tafi da su cikin daji.
A labarin nan, za a ji cewa wasu yan jaridan AFP da ke Faransa sun shiga hannun yan sandan Najeriya yayin da ake daukar hoton zanga-zangar sakin Kanu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari