Hukumar yan sandan NAjeriya
Akalla mutane 10 ciki har da kansila mai ci, sun mutu bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a Gundom, karamar hukumar Donga ta Taraba.
Fusatattun matasa sun korar 'yan kasuwar Hausawa a Ekpoma, Gwamna Okpebholo ya yi Allah-wadai da harin. 'Yan sanda sun ceto mutane tara daga masu garkuwa.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo ta fara bincike bayan gano wasiƙun barazana daga ‘yan bindiga zuwa ga al'umma inda suka ce za su kai farmaki garuruwa.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta tabbatar da hallaka wani kasurgumin 'dan bindiga da ya addabi jama'a a wasu yankuna mai suna, Terkaa Samuel.
Rahotanni daga jihar Oyo sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki wurin da ake killace dabbobin daji, wanda ake zuwa kallo domin nishadi a Oyo.
Rundunar 'yan sanda ta cafke limamin addini a Port Harcourt, Tombari Gbeneol, dangane da zargin shirin kashe Ministan Abuja, Nyesom Wike. Bincike na ci gaba.
Rundunar ‘yan sandan Bauchi ta dakile yunkurin satar motar Toyota Hilux mallakar Majalisar Masarautar Bauchi a cikin birnin Bauchi bayan samun rahoto gaggawa.
An kashe mutum ɗaya a wani rikicin daba da ya barke a Kano yayin da ’yan sanda suka kama mutum 9 a yankunan Kawo da Mariri bayan yunƙurin ɗaukar fansa.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Neja. Tsagerun sun kona ofishin 'yan sanda tare da kayan amfanin gona na manoma.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari