Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu ‘yan bindiga sun harbe kansilan jam’iyyar APGA, Nze Ala Kuru Orji, yayin da yake jefa ƙuri’a a mazabar Ezukaka 1, Orumba ta Kudu a jihar Anambra.
Jami’an ‘yan sanda sun yi harbe-harbe a saman iska bayan Gwamna Charles Soludo na APGA ya lashe kananan hukumomi 21 a zaɓen gwamnan Anambra da kuri’u 422,664.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Kebbi, Samaila Bagudu, ya tsira daga hannun 'yan bindigan da suka sace shi. Rundunar 'yan sanda ta yi bayani kan lamarin.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi bayani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan ta'adda sun fille kan shugaban kungiyar kiristoci ta CAN.
Mutanen wasu kauyuka a jihar Kano na fuskantar matsalar hare-haren 'yan bindiga. Lamarin ya tilasta musu tserewa daga cikin gidajensu don neman mafaka.
Rundunar ‘Yan sanda ta janye karar Naira miliyan 400 da ta shigar kan tsohon Sanata Andy Uba da abokinsa, bayan sulhu tsakanin ɓangarorin da ke rikici.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi dan shekara 25, Sufyanu Aliyu bisa zargin caka wa matarsa, yarinya yar shekara 16 wuka har lahira a jihar Sakkwato.
Wani sautin murya da ake zargin na mataimakin kakakin Majalisar Kebbi, Hon. Sama'ila ne ya fara yawo, an ji yana neman a gaggauta hada kudin fansa.
'Yan sanda sun tsare wasu matasa biyu yan NNPP bisa zargin taba kimar shugaban karamar hukumar Tofa, Hon. Yakubu Ibrahim Addis a shafin Facebook.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari