Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Rundunar ƴan sanda a Ogun sun kama Sarkin Fulani na Ijebu Ode tare da wasu ƴaƴansa bayan jami'an sun gano jakar karɓar kuɗin fansa a cikin madafinsa.
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Rundunar ‘yan sandan Legas ta tura jami’ai 10,000 domin tabbatar da tsaro yayin bukukuwan Sallah, yayin da NSCDC da FRSC suka bazama da dubban jami’ai a Najeriya.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Wasu ‘yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari fadar Sarkin Yashikira da ke jihar Kwara inda suka sace mata da yara tare da ƙona wasu sassan fadar.
'Yan daba sun ci karensu babu babbaka a wasu sassan jihar Kano. 'Yan daban sun kashe wasu mutane ciki har da wani sanda da ya kusa yin ritaya daga aiki.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wurin da ake gudanar da zaben fitar da gwani na jam'iyyar ADC. Sun yi awon gaba da jami'in hukumar INEC.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya rubuta wasika ga hukumar PSC domin neman a yi wa wasu 'yan sanda karin girma na musamman.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari