Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda reshen jihar Zamfara ta tabbatar da cewa an gano wani bam da yan ta'adda suka dasa a kan titi a Tsafe, jami'an tsaro sun warware shi.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa mutane sun kashe wani mai suna Isma'il Zafia bisa zarginsa da kisan karamin yaro a garin Keffi da ke jihar Nasarawa.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta yanke shawarar rubuta koke ga ‘yan sanda kan kalaman Rabiu Kwankwaso da ake zargin ya tsoma baki a shari’ar zaɓen Kano a 2019.
Shugaban karamar hukumar Faskari a jihar Katsina, Sirajo Daudawa ya tabbatar da cewa an rasa akalla mutane 20 a harin da yan bindiga suka kai garin Doma.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Alhaji Hassan Umaru ya kashe Sukari Abdul a Yobe saboda zargin neman matarsa; rundunar 'yan sanda ta kama shi tare da addar da ya yi kisan da ita.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari