Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna wanda ya ritsa da shugaban karamar hukuma. 'Yan bindigan sun kashe mutane.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Usman Garba Zingo, dan majalisar Kaduna da aka ruwaito ƴan ta'adda sun yi ram da shi a hanyar dawowa daga Zamfara ya samu ƴanci.
Wasu tsagerun yan bindiga da suka kai 200 sun shiga garuruwa uku a yankin karamar hukumar Borgu ana shirin sallar asubah, sun kashe gomman mutane yau Asabar.
Gwamnatin tarayya ta sake dauko batun janye 'yan sanda daga gadin manya. Gwamnatin ta bayyana inda ta tura 'yan sandan da ke gadin manyan mutane a kasar nan.
An kama mutum 1 bayan fashewar bam a sakatariyar jihar Bayelsa yau 11 ga Fabrairu, 2026. Babu wanda ya mutu, kuma ƴan sanda sun tabbatar da dawo da doka da oda.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Benue. Tsagerun sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sanda tare da fararen hula yayin artabu.
Hukumar DSS ta gargadi 'yan sanda kan yiwuwar sabon hari a Gbabe, bayan kisan Woro. Gwamna AbdulRazaq ya kira taron gaggawa don inganta tsaro a Baruten.
Rundunar ƴan sandan Jigawa ta kama mutum 7 kan fashi da satar shanu. An ƙwato POS, wayoyi, da shanu na miliyoyin Naira samame daban daban da aka gudanar.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Adamawa ta cafke matasa uku da ake zargi da garkuwa da Alhaji Ahmadu, tare da gano ɗan mutumin da aka sace a cikin su.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari