Hukumar yan sandan NAjeriya
Mazauna unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano sun bayyana cewa su suka fara kai dauki bayan sun ankara da aika aikar da aka yi wa Fatima da yaranta 6 a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa manyan Kano da hukumomin tsaro sun yi alkawarin bibiya da tabbatar an yi adalci a kisan da aka yi wa wasu bayin Allah bakwai a Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun sace mutane sama da 100 yayin da suke ibada a coci.
Tinubu ya yi Allah-wadai da kisan gillar mata da yara 6 a Kano; ya bukaci 'yan sanda su gaggauta daukar mataki kan wadanda ake zargi. Ya yi ta'aziyyar dan kasuwa.
'Ya bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu coci guda uku a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane da dama yayi hare-haren.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti da zai shige gaba wajen shari'a da matasan da suka kashe matar aure da yaranta a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa mahaifin Umar, Malam Auwal ya bayyana takaici a kan kisan gilla da ake zargin dansa da aikata wa inda ya shafi zuri'a guda.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
'Yan sanda sun gano kwarangwal din mutum a cikin kayan fasinja a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan; an kama Lawal Ibrahim kan kisan abokin aikinsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari