Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa har yansu daliban da yan bindiga suka sace na nan a cikin gandun daji na Old Oyo National Park.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun tabbatar da mutuwar fitaccen ɗan bindiga da akae kira Ibrahim Baccujo bayan an dakile yunkurin sace ɗaliban WAEC a Iluke.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi a Najeriya bayan ‘yan majalisa 288 sun kada kuri'ar goyon bayan wannan kudiri.
Wata mota dauke da fasinjoji ta taka wani bam da ake zargin 'yan bindiga ne suka dasa shi a jihar Zamfara. Mutane sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
Rundunar yan sanda ta fura dakaru zuwa yankin da aka samu rahoton tashin bam a kan titin Anka domin bincike wurin da kuma gabbatar da zaman lafiya.
Jami'an rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun samu nasarar bindige wasu 'yan bindiga. Sun kuma ceto wasu mutane da suka yi garkuwa da su.
Rundunar yan sanda ta ce jami'an tsaro sun kai dauki a kan lokaci kum sun yi nasarar hallaka dan bindiga daya tre da fatattake maharan a jihar Kogi.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana cewa dakarun hadin gwiwa sun tura yan bindiga 6 zuwa lahira a yankin karamar hukumar Maru ranar Talata.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari