Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga sun yi garkuwa da dalibai takwas na Gateway ICT Polytechnic a Ogun, yayin da mahukuntan makarantar suka soke wasu jarabawa saboda lamarin.
‘Yan sandan Osun sun kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, da wasu mutum biyar bayan samame a gidansa, inda aka gano ₦4.8m da wasu kayayyaki.
Rundunar ‘yan sanda ta bayyana dalilin da ya sa ba ta gabatar da Prince Adeyemi Adeniyi gaban kwamitin majalisar wakilai mai binciken hukumar PFIPC ba.
Tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mike Okiro, ya zargi gwamnatin tarayya da raunana rundunar ‘yan sanda, yana cewa hakan ya ƙara matsalar tsaro a Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da rasuwar tsohon AIG Adeleke Taiwo Olatunde da CP Hassan Saleh Gwani tare da yabawa gudummawar da suka bayar.
Matashin Jami'ar Jos Ibrahim Mbaya ya mutu bayan dukan da aka yi masa kan zargin satar iPhone, yayin da 'yan sanda suka kama mutane uku da ake zargi.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin ƴan sandan MOPOL da aka aika aikin wanzar da zaman lafiya zuwa Filato sun bayyana cewa watanni bakwai ke nan da hana su alawus.
Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari