Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu ma'aurata da suka fada hannun maau garkuwa da mutane a jihar Edo sun roki yan Najeriya su taimaka su hada masu kudin fansa Naira miliyan 50.
Umarnin shugaban kasa na janye jami’an ’yan sanda daga manyan mutane ya jawo matsala inda yan siyasa suka fara neman jami'an NSCDC da kamfanonin masu zaman kansu.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da mataimakin shugaban karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina sun sake shi. Sun sake shi bayan an bada kudin fansa.
Gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga hukumomin tsaro su damke tsohon ahugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje kan shirinsa na kafa rundunar Hisbah.
Kwanaki kadan bayan kubutar da yan matana da aka sace a makarantar Maga, yan bindiga sun sake komawa jihar Kebbi, sun kashe jami'an hukumar NIS uku.
Ɗan sanda ya rasu bayan ‘yan daba sun soke shi a birnin Akure da ke jihar Ondo, inda ake zargin rikici ya barke yayin aikin sintiri da yake yi a yankin.
An samu musayar wuta mai zafi tsakanin 'yan sanda da wasu miyagun 'yan bindiga a Anambra. An ce tsananin musayar wutar ya jawo lalacewar motocin 'yan sanda.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar 'yan sandan Najeriya ta janye jami'anta da ke gadin manya. Sai dai a baya an sha yin irin wadannan alkawuran.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin daukar sababbin yan aanda da sojoji, ya kakaba dokar ta baci kan matsalar tsaro a kasar nan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari