Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata coci da ke jihar Kwara. 'Yan bindigan sun sace masu ibada da dama yayin harin da suka kai.
Mutane da dama sun jikkata yayin da wani gas ya fashe a gidan mai a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba, yan sanda sun kai dauki wurin da abin ya faru.
Mazauna Kungaboku da Paze a Abuja sun tsere daga gidajensu bayan samun wasiƙar barazana daga 'yan bindiga. Jami'an tsaro sun ba da tabbacin kare yankin.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mahaifin tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Kelechi Igwe, bayan sum yi garkuwa da shi. 'Yan sanda sun cafke wadanda ake zargi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da gidajen gyaran hali ta tabbatar da cewa Abba Kyari na tsare a hannunta bayan hukuncin babbar kotun Abuja.
Sabon shugaban rundunar yan sandan Najeriya, IGP Tunji Disu ya bayyana cewa rundunar na bibiyar abubuwan da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya domin shirin ko ta kwana.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan bindigan sun yi barna mai girma bayan sun mamayi jami'an tsaron.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Tunji Disu, ya kafa kwamitin mutum bakwai domin tsara yadda za a aiwatar da tsarin ‘yan sandan jihohi a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan kungiyar Shia'a a wasu jihohin Arewa sun fito domin zanga-zangar nuna takaicin kisan Ayatollah Ali Khamenei a Iran.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari