Hukumar yan sandan NAjeriya
‘Yan sandan Najeriya sun gargadi masu aikata laifuffukan zabe a Ekiti, yayin da suka sanar da kammala shirin samar da tsaro yayin zaben gwamnan jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kebance wasu mutane da dokar takaita zirga-zirga ba za ta hau kansu ba a zaben cike gurbin dan Majalisar Dawakin Kudu da Warawa.
Babban ɗan tsohon mataimakin gwamnan Kano kuma ɗan takarar gwamna na NDC, Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kai ƙarar mai magana da yawun Gwamna Abba Yusuf.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin mambobin kungiyoyin ta'addanci ne na Boko Haram da Lakurawa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun tare wani basarake a kan hanya a jihar Plateau. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka shi har lahira sakamakon harin.
Wata mata mai suna Umma Husain ta rasu bayan wata jikarta ta mata dukan tsiya da turmi. Yan sanda sun tabbatar da cewa wanda ake zargin tana hannun su.
Akalla 'yan sanda uku aka tabbatar da sun rasa rayukansu yayin da motar sulke ta taka bam da ake zargin yan ta'adda ne suka dasa a jihar Zamfara.
Rahotanni sun nun cewa wani fitaccen dan kasuwa kuma manomi a karamr hukumar Dandume ta jihar Katsina ya rasa ransa bayan yan bindiga sun sace shi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari