Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani matashi mai shekaru 25, Adamu Abdullahi, ya rasa ransa bayan jama’a sun yi masa duka a karamar hukumar Suleja, jihar Niger, kan zargin kashe mahaifiyarsa.
A labarin nan, za a ji cewa DCP Abba Kyari da yan uwansa za su san makomarsu a kan tuhumar da EFCC ta shigar a gaban kotu game da wadansu kadarori.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
A labarin nan, Barista Bulaa Bukarti ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya rage yawan jami'an tsaron da ke take wa dansa, Seyi baya don ba shi tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin samar da tsaro ga manyan 'yan Najeriya da manyan mutane.
Hukumar 'yan sanda ta kasa ta sanar da bude shafin daukar 'yan sanda 50,000 a Najeriya. Ta fadi sharudan da ake so masu neman aikin dan sanda su cika.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tabo batun janye 'yan sanda daga gadin manya. Shugaba Tinubu ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan umarnin da ya bayar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari