Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar DSS ta gargadi 'yan sanda kan yiwuwar sabon hari a Gbabe, bayan kisan Woro. Gwamna AbdulRazaq ya kira taron gaggawa don inganta tsaro a Baruten.
Rundunar ƴan sandan Jigawa ta kama mutum 7 kan fashi da satar shanu. An ƙwato POS, wayoyi, da shanu na miliyoyin Naira samame daban daban da aka gudanar.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Adamawa ta cafke matasa uku da ake zargi da garkuwa da Alhaji Ahmadu, tare da gano ɗan mutumin da aka sace a cikin su.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Katsina. 'yan bindigan sun kai harin ne kan jami'an tsaron da ke hanyar kai daukin gaggawa.
A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
An mutane biyar kama bisa zargin hannu a kisan Ahmed Najeem a masallacin Osogbo, yayin da lamarin ya rikide sakamakon fusatan jama'a. Bincike na ci gaba.
Gawar fitaccen mawakin bishara, Matthew Ogundele, da mambobin tawagarsa guda uku an samu a Lagos, tare da bincike daga hukumar CID kan musabbabin mutuwarsu.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Abba Hikima, fitaccen lauya a Kano ya bayyana cewa an kara tara wa Haruna Bashir kudi a karo na biyu ta asususa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari