Hukumar yan sandan NAjeriya
Ƴan sanda a jihar Delta sun kama masu garkuwa uku, sun kwato N4.1m na kudin fansa da bindigar AK-47, sun kuma ceto wata mata da aka sace a Obinomba.
Rundunar 'yan sanda ta ce an tura jami’ai 60,000 don samar da tsaro a zaben Anambra, tare da haramta motsin manyan mutane da kungiyoyin tsaro a ranar zaben.
A wannan labari, za a ji yadda Abba Kyari, dakataccen dan sandan da hukumar NDLEA ke shari'a da shi ya tsaya kai da fata a kan cewa ba shi da wasu boyayyun kadarori.
Rundunar ’yan sandan Jihar Niger ta kama mutane huɗu da ake zargi da kai hari kan ayarin motocin Gwamna Mohammed Umaru Bago a Bida, bayan zaben ƙananan hukumomi.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Jami'an tsaron CPG na gwamnatin jihar Zamfara sun samu nasarar kama wata mota dauke da bindigogi da alburusai a kauyen Dangulbi, an fara bincike kansu.
Wata kungiyar masu kare hakkin dan adam ta bukaci hukumomi su gaggauta sakin Abubakar Isah Mokwa, dalibin da aka kama kam rubutun da ya yi a Facebook
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta ayyana fitaccen dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore a matsayin wanda take nema ruwa a jallo saboda shirin tada yamutsi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun fara addabar wasu yankunan jihar Kano da ake zargin suna kwararowa daga Katsina mai makwabtaka da su.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari