Hukumar yan sandan NAjeriya
Majalisar Wakilai ta nemi a yi amfani da jiragen yaƙi domin fatattakar ƴan bindigar da suka kashe mutane 6 tare da sace 20 a Akko, Jihar Gombe a Janairu 2026.
'Yan sandan Zamfara sun kama Mustapha Mohammad da abubuwan fashewa 954 a motarsa; ana zargin na 'yan bindiga ne domin kera bama-bamai a ranar 27 ga Janairu, 2026.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke Ahmad Rabiu, daya daga cikin wadanda za su ba da shaida a shari'ar tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
'Yan bindigan da suka sace mutanen da ke yin ibada a coci a jihar Kaduna, sun bukaci a ba su kudaden fansa. 'Yan bindigan sun jero sharuddan da suke so a cika musu.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cafke wata amarya bisa zargin kashe mijinta har lahira. Amaryar ta amsa cewa auren dole iyayenta suka yi mata.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun kashe jami'an tsaro na 'yan sa-kai a wani artabu.
Lauya Abba Hikima ya bayyana cewa na tara Naira Miliyan 25 da don Malam Haruna Bashir bayan hallaka matarsa da 'ya'yansa, ya yi addu'a ga wadanda suka taimaka.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari