Hukumar yan sandan NAjeriya
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Tunji Disu, ya kafa kwamitin mutum bakwai domin tsara yadda za a aiwatar da tsarin ‘yan sandan jihohi a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan kungiyar Shia'a a wasu jihohin Arewa sun fito domin zanga-zangar nuna takaicin kisan Ayatollah Ali Khamenei a Iran.
Sani Yahaya Jingir na nuna adawa da shirin kafa 'yan sandan jihohi a Plateau, yana gargadi kan yiwuwar murkushe abokan adawa da bukatar zaman lafiya tsakanin mutane.
'Yan sandan Ondo sun kama "fastocin boge" 6 da suka yi amfani da mu'ujizojin ƙarya don damfarar mutane. Rundunar ta bayyana matakin da za ta dauka kansu.
Fasto Ayodele ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi manyan sauye-sauye a gwamnatinsa kafin 2026, yana mai tabbatar da cewa suna da nasaba da zabe na 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sabon shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya. Tinubu ya bukaci ya yi jagoranci cikin gaskiya da kwarewa.
A labarin nan za a ji cewa an gano manyan dalilan da suka jawo Shugaban kasa ya umarci Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerar Sufeton Janar na yan sanda.
Sabon mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya yi rantsuwar kama aiki. Olatunji Disu ya sha alwashin cewa zai ba 'yan sanda horo.
Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa bam ya fashe a kan titin Gusau zuwa Funtua, babu wanda ya mutu amma lamarin da illata wata motar siminti.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari