Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani matashi a Jigawa, da ake zargi da kona mahaifinsa, lamarin ya haifar da tashin hankali a Kazaure da ke jihar ta Jigawa.
'Yan bindiga sun kashe mutane kusan 15 tare da kona gidaje 50 a kauyukan Nasarawa, a wani harin ramuwar gayya da ya bar baya da babban rashi a jihar Nasarawa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'adanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe bayin Allah tare da yin awon gaba da mutane masu yawa.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe Sarkin gargajiya na Ishinkwo, Eze Josephat Ikegwu, a jihar Ebonyi bayan sun kai hari gidansa da dare, lamarin ya girgiza al’umma.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da irin matakan gaggawa da aka fara dauka bayan harin Filato da ya jawo asarar rayukan bayin Allah a Rukuba.
Tantiran 'yan bindiga dauke da makami sun kai hari a wani kauyen jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da suka je wurin taron bikin aure.
A labarin nan, za a ji cewa an samu tashin hankali a tsakanin wasu mazauna kauyuka a jihar Kano da jami'an rundunar 'yan sanda, har an samu asarar rayuka.
Wata babbar kotu a Abuja ta bayarayar da umarnin kamo tsohon Minista Kabiru Turaki, shugaban wani tsatso na jam'iyyar PDP, saboda ƙi bayyana a gaban kotu yau.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari