
Hukumar yan sandan NAjeriya







Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayyana cewa an cafke wani mutum mai shekaru 49 da ake zargi da hallaka mahaifiyarsa saboda sabani a kan kudin kasuwancin rogo.

Umar Sule, wani dattijo dan sheka 50 da ke Bauchi ya amsa laifin dirka wa 'yarsa ciki. Rundunar 'yan sanda na shirin mika shi gaban kotu bayan kama shi.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana ta sanar da cewa ta samu nasarar gano wata kungiya da ke safarar mugayen makaman da ake kera wa a cikin kasar a jihar Kano.

An kama fitaccen mawakin Najeriya, Portable bisa zargin bata suna da tayar da husuma. Rundunar ‘yan sandan Kwara ta ce ana shirin gurfanar da shi a kotu.

Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.

Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.

Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da fashewar wani abu da ake zaton bam ne a ɗakin ɗaukar hoto a Legas, akalla mutum 5 ciki har da mace sun samu raunuka.

Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.

Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari