Rashawa a Najeriya
EFCC ta mayar wa wata tsohuwa mai shekara 70, Margret Taye Odofin, N42.5m da jami’ar banki ta sace mata, bayan shekara da dama tana neman adalci.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun Amurka ta tabbatar da cewa tsohon Manajan Darakta a kamfanin mai na Najeriya, Paulinus Okoronkwo ya karbi cin hanci.
Lauya mai kare Abba Kyari ya ce babbar kotun tarayya ta wanke dan sanda, Abba Kyari daga karbar kudi daga wajen dan damfara, Hushpuppi da aka rike a Amurka.
Daya daga cikin jaororin APGA na kasa, Cif Chekwas Okori ya caccaki wasu daga cikin gwamnonin jam'iyyun adawa da ke gudu wa zuwa jam'iyya mai mulki.
Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa cin hanci da rashawa babban laifi ne da zai jawo hana mutum biza komin girmansa a Najeriya.
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
Wata kotun Amurka ta samu tsohon manajan NNPCL, Paulinus Okoronkwo, da laifin rashawar $2.1m (₦3.1bn). Yana iya fuskantar ɗaurin shekaru 25 a kurkuku.
Hukumar ICPC na cigaba da bincike kan badakalar kudi da ake zargin wasu jami'an gwamnatin Kano da yi. An samu shaidu kan zargin da ake yi wa wani kwamishina.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Rashawa a Najeriya
Samu kari