Rashawa a Najeriya
Kungiyar HEDA ta shigar da karar Gwamna Makinde gaban EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 30 na tallafin Bodija; Gwamnatin Oyo ta fadi inda ta ajiye kudaden.
Kotu ta ƙi ba da umarnin kama Ganduje kan zargin karkatar da hannun jarin tashar tsandauri ta Dala zuwa ga ’ya’yansa; an ɗage shari’ar zuwa 23 ga Fabrairu, 2026.
ICPC ta gurfanar da Amadu Sule, wani makusancin El-Rufai, kan zargin safarar N311bn; za a saurari batun belinsa a ranar 15 ga Janairu, 2026, a babbar kotu, Kaduna.
Hukumar yaki da cin hanci da sauran manyan laifuffuka a Najeriya, ICPC ta sanar da cewa janye korafin Dangote ba zai hana binciken tsohon Shugaban NMDPRA ba.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Kwamishinan Kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, kan zargin halatta kuɗin haram na N5.79bn da suka shafi sayen babura na bogi a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kudi da aka zargin na da alaka da gwamnatin Kanoo.
Babban kotun tarayya ta tura Abubakar Malami, ɗansa da wata mata zuwa gidan yarin Kuje kan zargin halatta kuɗin haram na biliyoyin nairori da hukumar EFCC ke musu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa ta gurfanar da Yakubu Adamu, kwamishina a Bauchi gaban kotu.
Gwamnan jihar Katsina, Umaru Dikko Radda ya yi kace-kaca da masu sukar gwamnoni suna kiransu da barayi, inda ya bayyana cewa akwai manyan barayi a Najeriya.
Rashawa a Najeriya
Samu kari