Rashawa a Najeriya
A labarin nan, za a ji vewa iyalan tsohon gwamnan Kaduna sun bayyana cewa babu kamshin gaskiya a tattare da zargin da ICPC ke yi wa Nasir El-Rufa'i.
EFCC ta kama Mai Martaba Sarki Michael Sado, na kasar Okpella, kan zargin satar N250m. Ana bincikar sa kan karkatar da kuɗaɗen al'umma da Dangote ya bayar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samo sabon umarnin kotu da zai ba ta damar ci gaba da binciken Nasir El-Rufa'i a tsare na kusan mako biyu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna da iyakansa sun aika da takardar da ke dauke da bukatun da suke nema daga wajen hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta a Najeriya, ICPC ta fitar da jerin abubuwan da ta kwato daga gida Nasir El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN matarsa da yaronsu sun sake gurfana a gaban kotu a ci gaba da shari'a da EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta samu nasarar shigar da karin takardu a shari'ar da ta ke yi da tsohon Shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf.
EFCC ta gurfanar da daraktocin NRC guda 3 kan zargin wawure ₦2.04bn a Legas. An tsare Iloanusi a yari yayin da Njoku ya sami belin jinya a shari'ar.
EFCC ta bayyana dalilin jinkirin kai El-Rufai kotu. Ta ce tana son kammala bincike kafin gurfanar da shi yayin da yake tsare a hannun hukumar ICPC har yanzu.
Rashawa a Najeriya
Samu kari