Rashawa a Najeriya
EFCC ta bayyana dalilin jinkirin kai El-Rufai kotu. Ta ce tana son kammala bincike kafin gurfanar da shi yayin da yake tsare a hannun hukumar ICPC har yanzu.
Nasir El-Rufai ya amince zai kai kansa ofishin ICPC ranar 18 ga Fabrairu, 2026. Hakan ya biyo bayan yunƙurin kama shi da aka yi a filin jirgin Abuja bayan dawowarsa.
A labarin nan, za a j cewa hukumar ICPC ta tsare tsohon Shugaban NIMASA, Bashir Jamoh bayan zarge-zargen badakaloli masu yawa da aka shiga a kansa.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
Kotu ta tura Shugaban KANSIEC, Farfesa Sani Malumfashi, gidan yarin Kuje kan zargin satar biliyan 1.02 ta asusun gona a wannan zaman na 27 ga Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa bayan ya shaki iskar 'yanci, AbdulRasheed Maina ya yi zargin cewa a Abuabakar Malami ya yi rub da ciki a kan dukiyar Najeriya.
Kungiyar HEDA ta shigar da karar Gwamna Makinde gaban EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 30 na tallafin Bodija; Gwamnatin Oyo ta fadi inda ta ajiye kudaden.
Kotu ta ƙi ba da umarnin kama Ganduje kan zargin karkatar da hannun jarin tashar tsandauri ta Dala zuwa ga ’ya’yansa; an ɗage shari’ar zuwa 23 ga Fabrairu, 2026.
Rashawa a Najeriya
Samu kari