Rashawa a Najeriya
Aliko Dangote ya kai ƙara ICPC kan shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed, bisa zargin kashe sama da $7m wajen karatun ’ya’yansa a Switzerland. Ya nemi a kama shi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta fara shari'a da tsohon Ministan kwadago ta Najeriya, Chris Ngige a gaban kotu a kan zarge zargen rashawa.
Abubakar Malami ya kwana a ofishin EFCC bayan tsawon tambayoyi kan binciken asusun banki 46 da ake zargin yana da alaka da su da wasu badakaloli a lokacin Buhari.
Karamin ministan raya yankun, Uba Maigari ya karyata jita-jitar cewa ya yi sama da fadi da kudin gyaran wata gada a jihar Taraba har Naira biliyan 16.5.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Timpre Sylva ya bayyana Mista maki a kan yadda hukumar EFCC ta bayyana shi da wanda ya yi badakala.
Gwamnatin Kogi ta karyata zargin karkatar da kudin kananan hukumomi, tana mai cewa siyasa ce kawai ke haifar da wannan kazafi da nufin bata sunan Gwamna Ododo.
A labarin nan, za a ji cewa Ofishin Mai Binciken Asusun Gwamnati ya yi bincike, inda ya gano wasu kudi da aka yi amfani da su ba bisa ka'ida ko shaida ba.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar SERAP ta bukaci gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso a kan ya yi bayani a kan bacewar N3trn daga bankin.
Yan majalisa 12 a Ondo sun fara shirin tsige kakakin majalisar jihar, Olamide Oladiji bisa zargin rashawa, karkatar da N50m da sabawa kundin tsarin mulki.
Rashawa a Najeriya
Samu kari