Kasafin Kudi
Gwamnatin Ahmad Aliyu ta amince da kashe Naira biliyan 8.4 domin sake gina babbar kasuwar Sokoto da gobara ta lalata, tare da amincewa da kasafin kudin 2026.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Gwamnatin Abba Yusuf za ta dauki karin malamai 4,000 domin rage cunkoso da inganta karatun firamare, tare da magance matsalar rashin zuwan yara makaranta.
Gwamnatin Tarayya za ta karɓi bashin N17.89tn a 2026 saboda karuwar gibin kasafi da raguwar kudaden shiga, inda mafi yawan bashin zai fito daga cikin gida.
Kano ta shiga gaban sauran jihohin Najeriya bayan kungiyar gwamnoni ta yaba mata kan ware fiye da N400bn—kashi 30% na kasafin 2026—don inganta ilimi da gyare-gyare.
Kwamishinam Ganduje, Garba Muhammed ya bayyana cewa gwamnatin Kani ta kware a surutun baka ba tare da aiki a zahiri ba, an fara maida masa martani.
Gwamna Malam Dikko Radda ya sanya hannu a kudin kasafin kudin jihar Katsina na farko da zai lakume kudin da suka haura Naira biliyan 800, za a gina gobe.
Gwamnatin Kogi ta karyata zargin karkatar da kudin kananan hukumomi, tana mai cewa siyasa ce kawai ke haifar da wannan kazafi da nufin bata sunan Gwamna Ododo.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin jihar Legas na 2026. Ya mika kasafin Naira tiriliyan 4.2 a shekarar 2026 mai zuwa.
Kasafin Kudi
Samu kari