
Kasafin Kudi







Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nemi gwamnatin APC ta tabbatar da cewa ta bayyana yadda ake kashe kudin da aka ware wa fannin lafiya.

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na kara kasafin kudin 2025 zai inganta tattalin arziki.

Bayan samun karin kudi daga hukumomin gwamnati, Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci a kara kasafin kudi a majalisar dattawa daga N49.7trn zuwa N54.2trn.

Babban Bankin Najeriya (CB) ya yi alkawarin ci gaba da aiwatar da manufofin kare tattali a 2025 yayin da ya kare hauhawar farashin kaya a cikin ƙasar nan a 2024.

Hukumar FIRS ta ce ta tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 21.6 ta haraji a 2023. Hakazalika, hukumar ta shaida cewa tana son tara Naira tiriliyan 25 a 2025.

Shugaban kwamitin majalisar wakilai kan jami'o'i ya yi magana kan zargin cewa aun nemi cin hanci daga shugabannin jami'o'i kafin su amince da kasafin kudin 2025.

Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa janar janar da suka yi ritaya suna da hannu a haƙar ma'adanai ta haramtacciyar hanya, ya ce ya kamata a murkushe su.

Majalisar Wakilai ta ƙasa ta sanar da ɗage ranar komawa hutun ƴan Majalisa daga 28 ga watan Janairu zuwa 4 ga watan Fabrairu, 2025, ta faɗi dalilin karin makao 1.

Majalisar tarayya ta koka kan yadda aka ware kudi ƴan kaɗan ga ma'aikatar ma'adanai ta ƙasa, ta gayyaci ministovi biyu su bayyana su mata bayani.
Kasafin Kudi
Samu kari