Kasafin Kudi
Majalisar tarayya ta yi watsi da kasafin rundunar sojin sama na 2026 saboda rashin kuɗi. An kafa kwamiti don sake fasalin kasafin da zai wadatar da ayyukan soojin.
Rahoton binciek da bin diddigin aiwatar da kasafin kudi ya gano yadda aka cusa wasu ayyuka da anr iga an yi su d karkatar da kudaden wasu a mulkin Shugaba Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta fara yunkurin kara kason kudi da za a rika ba wa gwamnatin tarayya daga asusun tarayyar kasar saboda wasu dalilai.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf a Kano ta mayar da hankali a kan ayyukan da za su ciyar da mazauna karkara da yankinsu a gaba.
Rahotanni sun nuna cewa kananan yan kwangila da suka fito zanga zanga a Abuja sun toshe ma'aikatar kudi, sun hana karamar minista, Doris Uzoka-Anite shiga ofis.
ALGON reshen Abia ta wanke Gwamna Alex Otti kan zargin karkatar da kuɗaɗen ƙananan hukumomi; shugabannin sun yaba da gina hanyoyi da biyan albashi a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a jam'iyya mai adawa da mulkin Bola Tinubu, Ladan Salihi ya yi zargin cewa tabarbarewar tattalin arziki na karuwa a Najeriya.
Kasafin kudin Najeriya na 2026 na tiriliyan ₦58.18 na fuskantar barazana sakamakon faduwar farashin mai da matsalar samar da danyen mai a cikin gida Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta za ta kashe sama da N1bn domin a yi gyare-gyaren gidajen Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.
Kasafin Kudi
Samu kari