Jihar Niger
Limaman Musulunci sun sha alwashin ci gaba da shirinsu kan aurar da mata marayu guda 100 da suka yi niyya a karamar hukumar Mariga a jihar Niger.
Yayin da ministar mata ke ganin hakan ba daidai bane, kakakin majalisar dokokin jihar Niger, Abdulmalik Sarkin Daji ya fasa ɗaukar nauyin auren mata marayu 100.
Ministar mata a Najeriya ta maka kakakin Majalisar jihar Niger a kotu kan shirin aurar da yara mata marayu 100 inda ta ce hakan bai dace ba kwata-kwata.
Kakakin majalisar jihar Niger, Abdulmalik Sarkindaji ya bayyana kudirinsa na aurar da marayu 100 daga mazabarsa. Za a daura auren ne ranar 24 ga watan Mayu.
A yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, shugaban kasa Bola Tinubu ya lashi takobin samar da isasshen abinci a Najeriya kafin wa'adin mulkinsa ya kare.
Biyo bayan yawaitar hare-hare, majalisar wakilai ta yi kira kan samar da jami'an tsaro na musamman kan magance matsalolin 'yan bindiga a yankunan jihar Niger.
Mai Martaba Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya ja kunnen shugabanni kan halin da ake ciki a kasar inda ya ce yanzu 'yan kasar sun matsu domin kawo sauyi da gaggawa.
Gwamna Umar Bago na jihar Neja ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan hadiminsa a bangaren kwadago, Kwamred Muhammad Adam Erena bayan rasuwarsa a yau Lahadi.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan da suka addabi mutane a jihar Neja. An hallaka tsagerun tare da lalata maboyarsu.
Jihar Niger
Samu kari