Jihar Niger
Rundunar ’yan sandan Jihar Niger ta kama mutane huɗu da ake zargi da kai hari kan ayarin motocin Gwamna Mohammed Umaru Bago a Bida, bayan zaben ƙananan hukumomi.
Hukumar zaben jihar Neja ta bayyana sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar ranar Asabar, jam'iyyar APC ta lashe duka kujerun ciyamomi 25.
Jam'iyyun adawa sun nuna rashin amincewarsu da zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Neja. Sun yi zargin cewa an tafka gagarumin magudin zabe.
Wata kungiyar masu kare hakkin dan adam ta bukaci hukumomi su gaggauta sakin Abubakar Isah Mokwa, dalibin da aka kama kam rubutun da ya yi a Facebook
Majiyoyi sun tabbatar da cewa masu zanga-zanga sun bankawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta a Niger yayin da ake jiran sakamakon zaben kananan hukumomi.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ayyana ranakun Alhamis da Juma'a, 30 da 31 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin hutu saboda zaben kananan hukumomi.
Ana fargabar zaman Lapai bayan da wata tankar mai ta kife a hanya, ana ci gaba da aikin kwashe man da ke cikinta, lamarin da ya jawo hankalin jama'a a yankin.
Dakarun yan sanda sun kama dalibin jami'ar IBB da ke Lapai, Abubakar Isa Mokwa kan zargin sukar Gwamna Mohammed Umaru Bago a shafinsa na Facebook.
Gwamnan jihar Neja ya yafewa daliban jami'ar Abdulkadir Kure da suka fara karatu kudin makaranta na zangon 2024|2025. Ya ba dukkan daliban kyautar N100,000.
Jihar Niger
Samu kari