Jihar Niger
Rahotanni sun yadu cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kwararo zuwa jihar Neja daga Jamhuriyar Nijar da Jamhuriyar Benin. An gano gaskiya kan batun.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar tarwatsa barayin man fetur a jihar Rivers. Sojojin sun kuma hallaka 'yan ta'adda a jihar Neja.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugabannin Arewa da su mayar da hankali kan harkar ilmi.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa mutum 2 ƴan uwan juna sun rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwan da ya rutsa da su a ranar Alhamis da ta wuce.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci majalisar tarayya da ta binciki tallafin N90bn da gwamnatin tarayya ta ba hukumar NAHCON domin hajjin bana.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai wa Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar ziyarat Barka da Sallah har gida a Minna, jihar Niger.
Ramin hako ma'adanai ya sake ruftawa da mutane a jihar Niger da ke Aewacin Najeriya. Shugaban hukumar NSEMA, Abdullahi Baba-Arah ya ce mutane uku sun rasu.
Jam'iyyar PDP a jihar Neja ta caccaki gwamnan jihar Umar Bago kan ziyarar da ya kai kasar Saudiyya tare da mataimakinsa da wasu manyan jami'an gwamnati.
'Yan bindiga sun kuma kai hari kan dakarun sojoji inda akalla biyu suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Rafi da ke jihar Niger a jiya Litinin.
Jihar Niger
Samu kari