Jihar Niger
Wani matashi a jihar Neja ya fada komar 'yan sanda bayan ya yi kora ga jama'a da su fito zanga-zangar da ake shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan.
'Yan gudun hijira a jihohin Niger da Borno sun roki Shugaba Bola Tinubu ya tausaya musu wurin dawo da Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu.
Wasu matasa karkashin gamayyar kungiyoyin matasan yankin Arewa ta Tsakiya sun fasa shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan a watan Agusta.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bayyana cewa matasan jihar ko kadan ba za su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin yi ba kan halin kunci a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hotuna da bayanan fursunoni 69 da suka tsere daga gidan gyaran hali na Suleja a jihar Neja bayan makonni 11 da gudurwarsu.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osobo ya bayyana yadda ya yi mu'amala da tsohon shugaban soji a Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida a 1985.
Wasu 'yan ta'adda sun balle gidan gyaran hali a kasar Nijar. Hakan yayi sanadin tserewar daruruwan mayakan ta'addancin Boko Haram da masu safarar kwayoyi.
Jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS sun kai samame gidan wani ɗan adaidaita da ake kyautata zaton yana da alaƙa da ƴan ta'adda a Minna, jihar Neja.
Hon. Abdulmalik Zubairu da ke wakiltar mazabar Bungudu/Maru a jihar Zamfara ya dauki nauyin auren mata marayu 105 wadanda iyayensu suka rasa rayukansu.
Jihar Niger
Samu kari