Jihar Niger
Yan bindiga sun kona makarantar firamare da ke Dekara a Borgu bayan sun karɓi harajin Naira miliyan 10 da suka tilasta al’ummomin yankin su biya.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta fitar da gargadi game da fargabar ambaliyar ruwa a damuwar 2026. An bayyana jihohi 26 da Abuja a matsayin wuraren da za a yi ambaliya.
Wasu majiyoyi sub tavvatar da cewa 'yan ta'adda sun shiga wani kauye a jihar Neja, inda suka rika yi wa mutane wa'azi kan barayi da Fulani makiyaya,
Binciken masana ya yi karin haske kan jita-jitar cewa cewa ‘yan ta’adda sun harbo jirgin saman rundunar sojin saman Najeriya a jihar Niger da Tsakiyar kasar.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce da gwamnatin Muhammadu Buhari da Tunde Idiagbon ta ci gaba da mulki fiye da watanni 20, Najeriya za ta fi samun ci gaba.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ya shawarci Olusegun Obasanjo da ya hakura da takarar shugaban kasa a 1999, ya koma gida ya gode wa Allah.
Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa mutuwar Janar Sani Abacha ta bar masa shakku, yana mai cewa akwai abubuwan da suka nuna akwai wata makarkashiya.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ba a ba tawagar Amurka damar ganin Mashood Abiola ba da farko, amma ya ba da umarnin a kai su wajensa.
Jihar Niger
Samu kari