![Bayan sace mutum 150, ƴan bindiga sun ƙara yin garkuwa da mutane sama da 50 a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/63b1eadbd6afa489.jpeg?v=1)
Jihar Niger
![Bayan sace mutum 150, ƴan bindiga sun ƙara yin garkuwa da mutane sama da 50 a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/63b1eadbd6afa489.jpeg?v=1)
![InnaliLahi: Mutane 30 sun mutu a wani mummunan ibtila'i da ya rutsa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1ffb6514671b966e.jpeg?v=1)
![Juyin mulki: Janar Abdulsalami ya fallasa wadanda ke ba da kofar kifar da gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/360x203/556f48fc4bfc190a.jpeg?v=1)
![Daliban Jami'a sun barke da murna yayin da gwamna ya rage 50% na kudin makaranta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5bcdffc2203638a6.jpeg?v=1)
![Mufti Yaks: Fitaccen matashi mai wa'azin Musulunci ya rasu, Mufti Menk ya yi alhini](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5a8d25d3a3e4d166.jpeg?v=1)
![Nijar da wasu kasashen Afrika sun sha wutan $51m sun ki biyan Najeriya kudin lantarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e8973849e38cc4d2.jpeg?v=1)
![Ministar Tinubu ta ji wuta, ta ba da tulin kyaututtuka ga ƴan mata 100 da za a aurar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/59ca030bec895fa3.jpeg?v=1)
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ba da tallafin kayan abinci da zannuwa da na karatu ga yan mata marayu 100 a jihar Niger domin tallafa musu.
![Yadda 'yan daba suka hallaka ma'aikacin lafiya a wajen bikin aure a Neja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97a60e392b689761.jpeg?v=1)
Wasu 'yan daba dauke da makamai sun kutsa wajen wani bikin aure a jihar Neja inda suka tafka barna. 'Yan daban sun hallaka wani ma'aikacin lafiya.
![Rana dubu ta barawo: 'Yan sanda a jihar Niger sun yi ram da barayin ATM](https://cdn.legit.ng/images/190x107/610deaeb7e453e91.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda a jihar Niger ta yi nasara kan bata garin da ke musanyawa mutanen katin cirar kudi na ATM. Suna dauke da katunan ATM 42 lokacin kamensu.
![Babban malamin Musulunci ya ja kunnen Ministar Tinubu kan hana aurar da mata a Niger](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb0f1591316576d0.jpeg?v=1)
Sheikh Sani Rijiyar Lemo ya gargadi Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye da ta cire hannunta game da aurar da mata marayu 100 a jihar Niger.
![Sojan da aka fafata a juyin mulkin 1966 a Najeriya da shi ya rasu a yau](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2aeb4090e0cdf482.jpeg?v=1)
Tsohon Janar na sojoji, Garba Duba wanda ya fafata a juyin mulkin shekarar 1966, ya riga mu gidan gaskiya a yau Juma'a 18 ga watan Mayu a birnin Abuja.
![Niger: Ministar Tinubu ta yi amai ta lashe, ta dauki mataki kan aurar da mata 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1a9e8bbb3fc70371.jpeg?v=1)
Ministar harakokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta janye karar da ts shigar kan kakakin Majalisar jihar Niger kan shirin aurar da mata marayu 100 a jihar.
![Niger: Kotu ta raba gardamar ka-ce-na-ce game da aurar da mata marayu 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f31a5f899a652daa.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta dakatar da shirin aurar da ƴan mata 100 a jihar Niger da kakakin Majalisar jihar ya yi alkawarin daukar nauyi.
![Niger: An kama Yara 15 cikin mutane 30 da ke hakar ma'adanai ta haramtacciyar hanya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a574b0d006a7575d.jpeg?v=1)
Ma’aikatar ma’adanan kasa ta jihar Neja ta damke wasu mutane 30 da ake zargi da hakar ma’adanai a yankin Maitumbi ba bisa ka’ida ba. cikin mutanen akwai yara.
!["Babu ja da baya": Limaman Musulunci sun ɗaga yatsa ga Ministar Tinubu kan aurar da mata 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f31a5f899a652daa.jpeg?v=1)
Limaman Musulunci sun sha alwashin ci gaba da shirinsu kan aurar da mata marayu guda 100 da suka yi niyya a karamar hukumar Mariga a jihar Niger.
Jihar Niger
Samu kari