Jihar Niger
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya nuna goyon bayansa ga tsarin wa'adi daya a kan mulki. Ya ce zai taimaka wajen tabbatar da jagoranci mai kyau.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya samu halartar jana'izar Hakiya Talatu Abubakar, kanwar tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar.
Daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Neja sun bayyana halin da suka shiga. Sun bayyana cewa 'yan bindigan sun rika yi musu barazana.
A labarin nan, za a ji cewa daliban makarantar St. Mary da yan ta'adda suka sace sun samu shakar iskar ƴanci bayan gwamnatin tarayya ta ce ta ceto su.
Sojojin Najeriya biyu sun tsira lafiya bayan sun yi hatsari a jihar Niger wanda ya faru da jirgin, bayan matsala da ta taso jim kaɗan da tashin jirgin a Kainji.
Rahotanni daga jihar Neja sun nuna cewa wani jirgin sama da rundunar sojin saman Najeriya ya gamu da hatsari da yammacin yau Asabar, babu wanda ya rasa ransa.
Kungiyar yan jarida IPI Nigeria ta bayyana laififfukan da wasu gwamnoni suka yi wanda ya sa ta sanya su a jerin wadanda ba su mutunta yan jarida.
Mai taimakawa shugaban kasa game da harkokin tsaro ya ce Najeriya na samun tallafi daga Amurka, Faransa, Birtaniya da wasu kasashe a yaki da ta'addanci.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bada tabbacin cewa daliban da 'yan bindiga suka sace a Neja sun kusa dawowa.
Jihar Niger
Samu kari