
Jihar Niger







Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun sace mutane takwas da dabbobi masu tarin yawa a yayin harin.

Ana shirin fara azumin 2025 kayan abinci sun yi sauki a kasuwanni Kano, Niger Taraba da jihohin Arewa. Farashin gero, wake, masara, shinkafa da dawa sun karye.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wata jami’in shige da fice, Christian Oladimeji ta gamu da tsautsayi bayan yan sanda sun dirka mata harbi a Minna ta jihar Niger.

Dakarun sojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Neja, sun ceto mutane da dabbobi da dama da 'yan ta'addar suka sace. An yaba wa sojoji bisa aikin.

'Yan bindiga sun farmaki karamar hukumar Munya a jiahr Neja, sun sace sakataren karamar hukuma da wasu mutum huɗu. Jami’an tsaro sun fara bincike don ceto su.

Gwamnatin Neja za ta fara fitar da kayan abinci daga Arewacin Najeriya zuwa kasashen ketare. Hukumar FAAN ta ce za ta yi hadin gwiwa da jihar kan lamarin.

Gwamnati Neja ta gudanar da jarrabawa ga dalibai da ake shirin turasu karatu kasashen waje. Za a tura dalibai 1,000 zuwa kasashen Canada, China, India da Brazil.

Rabaran Bulus Yohanna ya gudanar da babban bikin aurar da masoya 21 a cocin St. Mark da ke jihar Neja, yana mai jaddada muhimmancin aure na doka da ka'idar coci.

Gwamnan Neja Umaru Bago ya ware tirelolin abinci 1,000 domin karya farashi a Ramadan. Za a raba tirela 500 kyauta, za a sayar da tirela 500 a farashi mai rahusa.
Jihar Niger
Samu kari