
Jihar Niger







Wasu miyagun 'yan bindiga sun badda kama sun sace bayin Allah a jihar Neja da ke yankin Arewacin Najeriya. 'Yan bindigan sun zo sanye da kayan jami'an EFCC.

Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya buƙaci musulmi su ƙara zage dantse wajen yi wa kasa da jiharsu addu'ar zaman lafiya da ci gaba a watan Ramadan.

‘Yan bindiga sun kashe manoma 9 a yankin Karaga, inda suka sace mutane 6 a Farin-Doki, tare da kwashe shanu. Halin tsaro a Neja na kara tabarbarewa.

Bayan Janar Ibrahim Babangida ya fitar da littafin tarihin rayuwarsa da wasu batutuwa da suka shafi Najeriya, Femi Falana ya shirya maka shi a kotu kan maganganunsa.

Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun sace mutane takwas da dabbobi masu tarin yawa a yayin harin.

Ana shirin fara azumin 2025 kayan abinci sun yi sauki a kasuwanni Kano, Niger Taraba da jihohin Arewa. Farashin gero, wake, masara, shinkafa da dawa sun karye.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wata jami’in shige da fice, Christian Oladimeji ta gamu da tsautsayi bayan yan sanda sun dirka mata harbi a Minna ta jihar Niger.

Dakarun sojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Neja, sun ceto mutane da dabbobi da dama da 'yan ta'addar suka sace. An yaba wa sojoji bisa aikin.

'Yan bindiga sun farmaki karamar hukumar Munya a jiahr Neja, sun sace sakataren karamar hukuma da wasu mutum huɗu. Jami’an tsaro sun fara bincike don ceto su.
Jihar Niger
Samu kari