Jihar Niger
'Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda da coci a Agwara, Jihar Niger; sun sace mutane 5 a harin asuba na yau 1 ga Fabrairu, 2026. Runduna ta tabbatar da lamarin.
Gwamna Umaru Bago ya bukaci a dawo wa'adi daya a ga gwamnoni da shugaban kasa a Najeriya ba tazarce ba ta samu goyon bayan masana da 'yan siyasa.
Rundunar sojojin sama ta Najeriya ta kaddamar da bincike don gano ainihin abin da ya faru a farmakin da aka kai bisa kuskure a jihar Neja da ke Arewa.
Wani jirgin soja ya kai hari bisa kuskure a jihar Neja. lamarin ya faru ne a ƙauyen Kurgi da ke ƙaramar hukumar Mariga. Manoma 2 su rasu, yara sun jikkata.
Fitaccen malamin addinin kirista a Najeriya, Bishop Isaac Idahosa ya yaba waGwamna Umaru Bago saboda matakan da yake dauka na kawar damatsalar taaro a Neja.
Gwamna Bago ya ziyarci masallacin da Alhaji Mustapha Sani Bello, wanda aka fi sani da Sani Basket ya gina a yankin Shango da ke birnin Minna na Neja.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya yi magana kan harin 'yan bindiga a Kasuwan Daji. Ya bayyana dalilin da ya sa suka kai mummunan harin.
'Yan bindiga sun kai hari Neja cikin dare sun kashe matar Sarkin Noman Kebe mai shekara 75. Sun wuce wasu yankuna sun kai hari, inda suka kona gidaje suka sace kaya.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya bukaci mutanen yankin Kaiji su kaura domin samun damar luguden wuta kan 'yan bindiga da ke kai hari. An ba su wata 2 su kaura.
Jihar Niger
Samu kari