
NYSC







'Yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga, na ci gaba da tsare shi.

Mutanen garin Tsiga da ke karamar hukumar Bakori a jihar Katsina sun shiga cikon firgici sakamakon sace tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga.

Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.

Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.

Shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), ya bayyana lokacin da za a fara biyan matasan da ke bautar kasa alawus na N77,00 duk wata.

NYSC ta sanar da karin albashi ga mata masu yiwa kasa hidima daga N33,000 zuwa N77,000. Albashin zai fara aiki daga Fabrairun 2025, a cewar shugaban NYSC.

Hatsarin mota ya kashe matashiya mai shirin yiwa kasa hidima a hanyar Afikpo, Ebonyi. Sauran matasa sun ji rauni kuma an garzaya da su asibitin DUFUHS.

NYSC ta karyata labarin cewa masu jiran zuwa karbar horo su je ofisoshin hukumar na jihohi. Ta ce duk bayanai za su fito ta shafukan sada zumunta na hukumar.

Shugaban hukumar da ke kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Yusha'u Ahmed, ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa za a fara biyan N77,000.
NYSC
Samu kari