Nasir Ahmad El-Rufai
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
Dan majalisar Kaduna ya ce kudin jama'a na zurarewa ta ko'ina, ta hanyar kasadin kudin shekara-shekara. Ya ce bai dace a rika barnar kudin 'yan Najeriya ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sauya matakin da gwamnatin Nasir El-Rufai ta dauka na kwace filayen iyalan Sani Abacha guda biyu da ke cikin birnin Kaduna.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kaduna, Bello El-Rufai ya yi barazanar maka wata lauya a kotu bayan ta wallafa rubutun karya kansa inda ta fito ta ba shi hakuri.
Mutane sun yi martani yayin da matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ta gamu da katuwar macijiya da wani jaririn maciji a gidanta.
Hon. Bello El-Rufai ya ba da labarin haduwar shi da Adams Oshiomhole a zauren majalisar tarayya. Oshiomhole ya tambayi Bello El-Rufai game da mahaifinsu.
EFCC ya yi martani a kan labarin kai samame gidan dan majalisar Kaduna, Bello El Rufa'i. Martanin na zuwa bayan rahoton kama N700bn a gidan dan majalisar.
Bello El-Rufai, 'dan tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai, ya fito ya musanta batun da aka yi ta yadawa cewa jami'an EFCC sun kai samame a gidansa na Kaduna.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta kalubalanci danta, Bashir bayan ya caccaki fadar shugaban kasa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari