Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gargadi 'yan Najeriya kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. El-Rufai ya ce yana shirin mulkin kama karya.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kaduna, ya yabawa Gwamna Uba Sani, ya bayyana cewa ko kadan ba ya barci don neman sauke nauyin da aka dora masa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Bayan tsawon watanni ana dako da rigingimu, hukumarzabe ta kasa, INEC ta amince da sababbin shugabannin jam'iyyar ADC karkashin Sanata David Marka.
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika ta karyata jita-jitar cewa Nasir El-Rufa'i ya gudanar da jawabi a wani taronta da addini da aka saba yi duk shekara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa dole sai El-Rufa'i da wasu 'yan ADC sun bayyana a gabansu domin amsa tambayoyi. Sun yi watsi da wakilana El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari