Nasir Ahmad El-Rufai
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi babban rashi a rayuwarsa. Mahaifiyar tsohon gwamnan na Kaduna ta riga mu gidan gaskiya.
Tsohon Minista Solomon Dalung ya bayyana cewa Nasir El-Rufai ya tafka babban kuskure wajen mika kansa ga hukumomi, amma kuma hakan ya hargitsa tsarin tuhumar sa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufa'i ya jinjina kokarin Sanatan da ya so zuwa gurin mahaifinsa a kotu.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun yi biris da bukatun da matan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, suka gabatar a kotu.
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta gurfanar da Malam Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu. ICPC ta gurfanar da shi ne kan wasu tuhume-tuhume.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari