Nasir Ahmad El-Rufai
Nasir El-Rufai ya amince zai kai kansa ofishin ICPC ranar 18 ga Fabrairu, 2026. Hakan ya biyo bayan yunƙurin kama shi da aka yi a filin jirgin Abuja bayan dawowarsa.
Nasir El-Rufai ya wanke kansa kan batun bacewar Abubakar Idris, watau Dadiyata. Ya ce wadanda suka sace Dadiyata sun zo ne daga Kano, don haka a tambayi jihar.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El Rufai ya yi ikirarin cewa ya saurari wayar Nuhu Ribadu, inda ya ji lokacin da yake ba da umarnin a kama shi a tsare.
El-Rufai zai tsaya takarar 2027? Tsohon gwamnan Kaduna ya ba da amsa a yau Juma'a, inda ya bayyana abubuwan da za su sanya shi shiga takarar shugabancin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya bayyana cewa yanzu ya fara gwagwarmayar kifar da gwamnatin Tinubu a zaben 2027.
Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci Nasir El-Rufai jim kadan bayan an yi yunkurin kama tsohon gwamnan a filin jirgin sama. Sun tattauna kan kada Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi zarge-zarge kan jam'iyyar APC mai mulki. Ya ce tana shirin raunana ADC bayan ta ruguza PDP.
A labarin nan, za a ji cewa Reno Omokri ya bayyana cewa akwai abubuwan da Nasir El-Rufa'i ya aikata a jihar Kaduna a lokacin da ya ke gwamna, ya cancanci kamu.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari