Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta sake hukunci game da belin tsohon hadimin gwamnan jihar Kaduna, Bashir Sa'idu zai ci gaba da zama a gidan gyaran hali.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Kotun Kaduna ta ɗage sauraron belin Malam Nasir El-Rufai zuwa watan Yuni, 2026, yayin da lauyoyinsa ke zargin an sanya siyasa. Zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kare kansa kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi masa. Ya ce an yi bincike ba a gano komai ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Wani na kusa da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa yana shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun da ke zamanta a Kaduna ta sake dage zaman da ake yi a kan bukatar da Nasir El-Rufa'i ya gabatar gabanta.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari