Nasir Ahmad El-Rufai
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
A ranar Lahadi aka yi jana'izar mahaifiyar Nasir El-Rufa'i, Hajiya Umma El-Rufa'i a Abuja. Manyan kasa daga bangarori da dama sun hallara sallar gawar.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laififfuka masu alaka (ICPC) ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Majiyoyi sun yi bayani
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari