Nasir Ahmad El-Rufai
Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron shari’ar tsohon gwamna Nasir El-Rufai bayan wasu da ake kara tare da shi sun kasa zuwa zaman kotun.
Duk da jami'an tsaro sun kawo Malam Nasir El-Fufai gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, an dage saurron shari'ar zuwa karshen watan Yuni, 2026.
Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Bello El-Rufai ya lashe tikitin kujerar majalisar wakilai ta ADC mai wakiltar Kaduna North ba tare da hamayya ba bayan samun ƙuri'u 7,727.
ADC ta zargi hukumar ICPC da hana shugabanninta ganin Nasir El-Rufai tare da cewa ana amfani da hukumomi wajen tsoratar da ‘yan adawa a NAjeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
Iyalan tsohon gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai sun nuna damuwa kan yadda DSS ta tafi da shi bayan zaman babbar kotun tarayya, sun ce hakan ya saba doka.
DSS ta gurfanar da Nasir El-Rufai a kotun tarayya da ke Abuja kan tuhume-tuhume guda biyar da suka shafi tsaron kasa, inda ya musanta zarge-zargen.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa Nasir El-Rufai beli kan N100m tare da sharuddan zuwa DSS duk wata da gabatar da mai tsaya masa mai gida a Abuja da wasu sharudda.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari