Nasir Ahmad El-Rufai
Dakatacciyar shugabar matan jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Maryam Suleiman, ta fito ta gayawa duniya cewa tana nan kan bakanta kan sukar Gwamna Uba Sani.
Wani jigon jam’iyyar APC Francis Okoye ya ce babu abin damuwa kan ziyarar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya kai sakatariyar jam’iyyar SDP.
Akalla sabbin gwamnonin Arewacin Najeriya bakwai ne suka ci bashin biliyoyin kudi a cikin watanni shida kacal da suka yi a kan karagar mulkin jihohinsu.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan karbar bashi da tsogon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi a lokacin mulkinsa inda ya ce ya yi masa gargadi.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabanr matan jam'iyyar, Maryam Suleiman kan goyon bayan Nasir El-Rufai a rikicinsa da Gwamna Uba Sani kan basuka.
A jiya ne ana tsakiyar azumi aka ji Bashir El-Rufai ya aikawa Gwamna Uba Sani raddi a fili saboda zancen bashi. Bashir ya ce Uba Sani bai san inda ya sa gaba ba.
Gwamna Uba Sani ya fara wayyo Allah da halin tattalin arzikin jihar Kaduna. A karon farko Uba Sani ya yi magana game da tulin bashin da Nasir El-Rufai ya ci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake birkita 'yan siyasa yayin da ya yi ganawa ta musamman da shugabannin jam'iyyar APC da kuma na 'yan adawa.
Tsohon gwamna, Nasir El- Rufa'i a cikin ƴan kwanakin nan yana kai ziyara a wajen ƴan siyasa. Za a tuna Nasir Ahmed El- Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari