Nasir Ahmad El-Rufai
Jam'iyyar ADC ta ce rashin gwamnoni masu ci a cikinta ba zai hana ta karfi ba, saboda suna fuskantar barazana daga gwamnatin Bola Tinubu kafin zaben 2027.
Jam'iyyar SDP mai adawa a Najeriya, ta nesanta kanta da Nasir El-Rufai, tana cewa ba mamba ba ne, kuma baya da izini ya wakilci jam’iyyar ko magana da sunanta.
Rikici ya kunno kai a ADC kan burin Atiku Abubakar na yin takara a 2027, yayin da El-Rufai da wasu ke dagewa kan cewa mulki ya tsaya a Kudancin Najeriya zuwa 2031.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan jam'iyyar ADC da suka fara hadaka suna cikin rudani. Ya ce Abdullahi Ganduje zai ba da shawara wa APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taso 'yan hadakar jam'iyyar ADC a gaba. Shugaba Tinubu ya nuna cewa mutanen da ke cikin tafiyar sun shiga cikin rudani.
A labarin nan, za a ji cewa Mukhtar Lawal Baloni, ɗaya daga cikin jiga-jigan APC a Kano ya ja dukkanin magoya bayan, kuma sun fice daga jam'iyyar bisa dalilansu.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta fito ta bayyana dalilin da ya sanya Nasir El-Rufainda Peter Obi ba su fice daga jam'iyyunsu domin dawowa cikinta ba.
Shugabannin jam'iyyar ADC sa jihohi biyar sun maka shugaban rikon kwarya na jam'iyyar a kotu tare da wasu jagororin hadaka bisa zargin kwace musu jam'iyya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari