
Nasir Ahmad El-Rufai







Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta Najeriya (ALGON) reshen jihar Kaduna, ta musanta zargin da Nasir El-Rufai ya yi na cewa gwamnatin Uba Sani na sata.

El-Rufai ya ce Uba Sani ya kori shugaban KADIRS ne saboda ya bukaci shugaban majalisa, Yusuf Liman, da ya biya haraji kan Naira biliyan 10 da ya ajiye.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya yi sabon zargi kan gwamnatin da ta gaje shi. Ya ce Uba Sani ruf da ciki yake yi da kudin Kaduna.

Nasir El-Rufai, ya lissafa wasu muhimman abubuwa 4 da ba zai taba mantawa da su a lokacin da mulkinsa na shekaru 8 a Kaduna ba. Daya daga ciki shi ne korar malamai.

Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Allah ya isa ga 'yan majalisar Kaduna kan bincikensa da ake a kan rashawa. El-Rufa'i ya ce karshensu zai yi muni.

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana yadda Uba Sani ke kashe mu raba da yan kwangila kafin ya amince ya ba su aikin gwamnatin jihar.

Tsohon gwamnan Kaduna , Nasir El-Rufai ya zargi mai ba shugaban ƙasa shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu da shirya makarkashiyar tura shi gidan yari kafin zaben 2027

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya zargi magajinsa, Sanata Uba Sani da wawure kudin kanann hukumomi da sayen kadarori a ƙasashen ketare.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari