Nasir Ahmad El-Rufai
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laififfuka masu alaka (ICPC) ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Majiyoyi sun yi bayani
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi babban rashi a rayuwarsa. Mahaifiyar tsohon gwamnan na Kaduna ta riga mu gidan gaskiya.
Tsohon Minista Solomon Dalung ya bayyana cewa Nasir El-Rufai ya tafka babban kuskure wajen mika kansa ga hukumomi, amma kuma hakan ya hargitsa tsarin tuhumar sa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari