Jihar Nasarawa
A labarin nan, za a mai dakin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa kudin da take raba wa talakawan kasar nan bai fio=to daga baitul mali ba.
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
Lauya Hamza Nuhu Dantani ya ce jami’an hukumar DSS sun tilasta wa dan TikTok, Ghali Ismail fadin bayanan sirri na wayarsa da asusun imel dinsa da sauransu.
Wata kotu a Keffi na jihar Nasarawa ta tura mutanen Nasir El-Rufa'i gidan gyaran hali bisa zargin tayar da zaune tsaye. Bangaren El-Rufa'i ya musa zargin da aka masa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan hadakar 'yan adawa. Ya nuna cewa yayin da suke ta shirye-shirye, ita ma APC na yin na ta shirin.
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa wurare daban daban sunan Muhammadu Buhari a Borno, Gombe, Nasarawa da sauransu domin girmama Buhari da ya rasu a 2025.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya canza sunan titin Shendam zuwa titin Muhammadu Buhari domin karrama marigayi tsohon shugaban ƙasar Najeriya.
Tsohon minista shari'a, Musa Elayo ya fice daga PDP zuwa ADC bayan shekaru 26, inda ya bayyana aniyarsa ta gina siyasa mai gaskiya gabanin zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin manyan APC sun kawar da shakku a kan neman shugabancin jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje ya sauka.
Jihar Nasarawa
Samu kari