
Jihar Nasarawa







Kotun zabe mai zama a Lafia babban birnin jihar Nasarawa ta gama sauraron kowane ɓangare, ta shirya yanke hukunci kan zaben gwamna Abdullahi Sule na APC.

Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun damƙe wasu ma'aikata bisa zargin wawure kayayyakin da gwamnati ta ware domin tallafa wa yan ƙasa su rage radadi.

Majaliaar dokokin jihar Nasarawa ta aike da sakon jaje ga iyalan mutum 12 da suka rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwa a yankin karamar hukumar Lafia.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba sabbin mukaman ministoci a ranar Laraba 16 ga watan Agusta, Imaan Sulaiman Ibrahim na daga cikin wadanda su ka samu mukamin.

Masu garkuwa da mutane sun sace basaraken garin Gurku da ke karamar hukumar Karu ta jihar Nasarawa, Jibril Mamman Waziri, da matarsa, Hajiya Sa’adatu Waziri.

Masu garkuwa sun afkawa fadar sarkin Gurku, Jibrin Mohammed a jihar Nasarawa tare da sace shi da mai dakinsa, jami'an 'yan sanda sun bazama cikin daji ceto su.

Al'ummar yankin Gadabuke na ƙaramar hukumar Toto a jihar Nasarawa sun shiga jimamin babban rashin da suka yi na rasuwar babban basaraken Gadabuke ranar Litinin.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Suke ya bayyana yadda Aliko Dangote ya masa halacci tare da ba shi shawarar neman gwamna da kuma daukar dawainiyarshi a jihar.

Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.
Jihar Nasarawa
Samu kari