Jihar Nasarawa
Tsohon Ministan Muhalli Mohammed Hassan Abdullahi ya kalubalanci sakamakon zaɓen fidda gwani na ADC a Nasarawa, inda kotu ta sanya ranar 29 ga Satumba.
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya ce jihar yanzu tana karɓar N16bn duk wata, bayan sauye-sauyen Shugaba Tinubu da cire tallafin man fetur.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce yana son a tuna da shi saboda sauya jihar, karfafa hadin kai, bunkasa masana’antu da fitar da Nasarawa daga mawuyacin hali.
Sanata Mohammed Onawo ya fice daga jam'iyyar ADC zuwa jam'iyyar APM tare da bayyana aniyarsa ta neman kujerar gwamnan Nasarawa a zaɓen 2027 da ke tafe.
An yi jana'izar Habiba Ummi Lele, ɗalibar FULAFIA da ake zargin 'yan fashi sun kashe a Nasarawa, yayin da ake kira a ƙara matakan tsaro a yankin da abin ya faru.
Sanata Aliyu Wadada ya kare gwamnatin Bola Tinubu, yana cewa sai maƙiyin gwamnati ya yi watsi da nasarorin da aka samu a tattalin arzikin Najeriya.
Gwamnan Nasarawa Abdullahi Sule ya sauke masu ba shi shawara na musamman takwas, tare da naɗa wasu tara sabbi, kwana biyu bayan sauke kwamishinoni shida.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Jihar Nasarawa
Samu kari