Jihar Nasarawa
Sanata Aliyu Wadada ya kare gwamnatin Bola Tinubu, yana cewa sai maƙiyin gwamnati ya yi watsi da nasarorin da aka samu a tattalin arzikin Najeriya.
Gwamnan Nasarawa Abdullahi Sule ya sauke masu ba shi shawara na musamman takwas, tare da naɗa wasu tara sabbi, kwana biyu bayan sauke kwamishinoni shida.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce ayyukan, ƙarfin hali da hangen nesan Tinubu sun sa ba za a kwatanta shi da sauran masu neman shugabancin Najeriya a 2027 ba.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
Rundunar yan sanda ta cafke wani magidanci, Musbawu Amodu mai shekaru 30 bisa zargin kashe matarsa mai 'ya'ya biyu a jihar Nasarawa, ya ce ya yi nadama.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama Abdullahi Usman mai shekaru 23 bisa zargin hannu a kisan Farfesa Gabriel Nyityo da ƙanensa a Makurdi da ke Benue.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Jihar Nasarawa
Samu kari