
Jihar Nasarawa







Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kI ziyarar ta'azziya garin Keffi da ke jihar Nasarawa bayan rasuwar matar Sarkin Keffi, wacce ta kasance ginshiki a masarautar

Rundunar ƴan sandan birnin Abuja ta tabbatar da kama wani mai wakokin yabon addinin kirista ɗauke da kan wata mace da aka gano cewa budurwarsa ce.

Wani matashi ya yanke kan budurwarsa ya sanya a buhu a jihar Nasarawa. An kama matashin yana kokarin guduwa bayan an ga jini na diga a cikin buhunsa.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa a yanzu ya sauya ra'ayi kan adawar da yake yi dangane da kudirin harajin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce jam'iyyar APC ba ta da wani dalilin tsoro kan hadewar wasu jam'iyyun adawa da ake hasashen yi a zaɓen 2027.

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya yi magana kan alakarsa da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai inda ya ce babu gaskiya kan cewa zai bar APC.

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana rashin jin dadin yadda masu muhawara a kan kudirin harajin gwamnatin tarayya ba su san yadda abin ya ke ba.

A wani lamari na bazata, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sallami Sakataren Gwamnatinsa tare da rusa majalisar zartaswa da sauran hadimai.

Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Jihar Nasarawa
Samu kari