
Jihar Nasarawa







Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana farin cikinsa da godiya ga magoya bayan da suka sake amince masa ya zarce, ya kuma yafe wa masu adawa da shi.

Bayanai su na fitowa a game da wadanda suka lashe zaben Gwamnonin jihohi da aka yi. An sanar da Jam’iyyar da ta ci zaben Gwamna a Jihar Nasarawa a zaben 2023.

Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.

Gwamna Sule na jihar Nasarawa ya samu tagomashi a takararsa yayin da takwarorinsa na jam'iyyar NNPP da SDP suka janye masa bayan sarkin musulmi ya saka baki.

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa na cikin tsaka mai wuya gabannin zaben gwamna na ranar Asabar, 18 ga watan Maris yayin da jam’iyyu 4 ke shirin maja.

Duniya Juyi Juyi ce Yayin daYan Jam'iyyar APC a Nasarawa Sukayi Tawaye Samfurin Abi Nagarta Sunce Atafau, Zasu Dangwalawa PDP Kuri'u a Zaben Gwabna Nan Nas
Jihar Nasarawa
Samu kari