!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
Jihar Nasarawa
!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
![Majalisa ta amince a kirkiro hukumar cigaban jihohin Arewa, za a jira Tinubu ya sa hannu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d7a896a0fa66aaeb.jpeg?v=1)
![Ministar Tinubu ta yi rashi, Buhari ya kadu da rasuwar da aka yi mata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8a89efed747647fa.jpeg?v=1)
![Gwamnatin tarayya za ta sauyawa kurkuku mai shekaru 200 matsuguni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5fde6b3c448e0c91.jpeg?v=1)
![Ana tsaka da rikicin sarauta, ƴan bindiga sun kai hari Masallaci, sun sace basarake](https://cdn.legit.ng/images/360x203/230d6ef7e93e80b3.jpeg?v=1)
![Ana tsaka da rigimar sarauta a Kano, wani gwamna ya rage wa sarakuna ƙarfin iko](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
![Rashin tsaro: Gwamna ya dauki mataki mai tsauri kan kamfanin hako ma'adanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da kwace lasisin kamfanin Trimadix Geomin Consult Limited mai hako ma'adanai a jihar saboda barazana ga tsaro da zaman lafiya.
![Tirela ta yi gaba da gaba da karamar mota, ta markaɗe mutane har lahira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6859ba9d63034412.jpeg?v=1)
An samu mummunan hadarin mota a kan hanyar Abuja zuwa Keffi a yammacin jiya Talata. Babbar mota ta markade mutane hudu da ke cikin karamar motar har lahira.
!['Yan bindiga sun yi ɓarna, sun tafi da matafiya da yawa a hanyar zuwa Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9038fad65bf8e724.jpeg?v=1)
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da fasinjojin motar Bas waɗanda suka taso daga jihar Enugu da nufin zuwa babban birnin tarayya Abuja a Nasarawa.
![Filin jirgin sama: Shugaba Bola Tinubu zai ba wasu jihohin Arewa N24.6bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9aadecec1e92bb2.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi izinin majalisa kan biyan jihohin Kebbi da Nasarawa N24.6b bayan karbar filayen jiragen samarsu da gwamnatin tarayya ta yi.
![Abuja da Nasarawa: An ƙara tona asirin waɗanda ake zargi da cirewa yara ƙoda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f09146dee624c5f9.jpeg?v=1)
Wani mai kasuwancin siyar da wayoyin hannu a Mararaba jihar Nasarawa, Abdullahi Mohammed ya shaidawa kotu yadda yaro ya sayi babbar waya a wurinsa.
!['Yan sanda sun kwamushe mutum 3 da ke ikrarin su jami'an EFCC ne](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fd274f3b2c171b6d.jpeg?v=1)
Yan sanda sun sanar da cafke jami'an bogi guda uku a jihar Nasarawa bayan artabu mai tsanani. Daya daga cikin wadanda aka kama din ya rasu a asibiti.
![Dubu ta cika: An kama matashin da ya haɗa baki da wasu suka yi barazanar sace kawunsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c6c7a24cf033518e.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
![Bayan zargin Miyetti Allah kan Gwamna Sule, an dauki mataki kan ƙungiyoyin sa kai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99c59e30876f45d8.jpeg?v=1)
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
!["Akwai damuwa" Gwamna Sule ya jero ƙananan hukumomi 8 da ke cikin babbar matsala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/40e3288b3c70d4b6.jpeg?v=1)
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Jihar Nasarawa
Samu kari