Jihar Nasarawa
Allah ya yi wa daga daga cikin mahajjatan Najeriya suka ce kasa mai tsarki. Wata mahajjaciya da ta fito daga jihar Nasarawa ta rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Gwamnonin jihohin Arewa da suka hada da Yobe, Borno, Gombe, Nasarawa da wasu jihohin Kudu sun fitar da sunayen wadanda suke so su gaje su a zaben 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslaha a APC Nasarawa, inda ya dage kan sai an yi zaɓen fitar da gwani na kai-tsaye domin tabbatar da gaskiya.
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslahar da ake ƙoƙarin yi wa Sanata Ahmed Wadada a Nasarawa, inda ya sayi fom ɗin takara don fafatawa a APC.
Gwamna Abdullahi Sule ya bayyana cewa ya zaɓi Sanata Ahmed Aliyu Wadada ne bayan tuntuba, yana mai cewa burinsa shi ne samun ɗan takarar da zai fi sauƙin cin zaɓe.
Tsohon sufeto janar na ‘yan sanda Mohammed Adamu Abubakar ya zargi shugabannin APC da shirin matsa wa shugabannin gundumomi su mara wa ɗan takarar da gwamna baya.
Jihar Nasarawa
Samu kari