Jihar Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa APC ta samu karbuwa a jiharsa. Ya ce hakan na ya sa APC lashe zaben sanata da aka yi a Yunin 2026.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Jam’iyyar APC mai mulki a Nasarawa ta ce ficewar tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mohammed Abubakar Adamu, zuwa SDP ba za ta rage ƙarfinta ba a 2027.
Sheikh Isa Ali Pantami, Sanata Shehu Buba, tsohon sufeton 'yan sanda, Mohammed Adamu sun bar jam'iyyar APC bayan rasa tikitin takarar gwamna a 2027.
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
Tsohon shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu Abubakar, ya yi barazanar raba gari da jam'iyyar APC biyo bayan zaben fitar da gwanin da aka gudanar.
A labarin nan, za a ji cewa Honorabul Alhasan Ado Doguwa ya fusata, kuma ya kare kansa daga zargin cewa yana ta'ammalii da miyagun kwayoyi a kasar nan
A labarin nan za a ji cewa shugaban majalisar dokokin jihar Rt. Hon. Danladi Jatau ya gaza samun damar samun tiktin takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
Jihar Nasarawa
Samu kari