Jihar Nasarawa
Majalisar dattawan Najeriya ta rasa wasu daga cikin mambobinta tun bayan kafuwarta a shekarar 2023. Wasu daga cikin sanatocin sun koma ga mahaliccinsu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Arewa ta sake zabensa.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa mutane sun kashe wani mai suna Isma'il Zafia bisa zarginsa da kisan karamin yaro a garin Keffi da ke jihar Nasarawa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Nasarawa ta fara bincike bayan ƴan ta'adda sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa daga Kano a kauyen jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa jam'iyyar APC za ta cigaba da karbar gwamnon zuwa cikinta a Najeriya kafin zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi tsokaci kan zabubbukan shekarar 2027 da ake tunkara. Gwamna Sule ya hango nasarar jam'iyyar APC mai mulki.
Gwaman Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa babu wanda zai iya doke tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027. Ya fadi haka a taron APC a Jos.
Dakarun sojojin Najeriya sun bankado wani waje da ake kera makamai a jihar Nasarawa. An kama mutum daya yana kokarin guduwa ta kan bishiya a wajen.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da mataimakinsa, Barau Jibrin da tsofaffin gwamnoni sun halarci jana'izar Sanata da aka yi a Nasarawa
Jihar Nasarawa
Samu kari