Jihar Nasarawa
Tsohon IGP Mohammed Adamu ya yi watsi da tsarin maslahar da ake ƙoƙarin yi wa Sanata Ahmed Wadada a Nasarawa, inda ya sayi fom ɗin takara don fafatawa a APC.
Gwamna Abdullahi Sule ya bayyana cewa ya zaɓi Sanata Ahmed Aliyu Wadada ne bayan tuntuba, yana mai cewa burinsa shi ne samun ɗan takarar da zai fi sauƙin cin zaɓe.
Tsohon sufeto janar na ‘yan sanda Mohammed Adamu Abubakar ya zargi shugabannin APC da shirin matsa wa shugabannin gundumomi su mara wa ɗan takarar da gwamna baya.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Muhammad Adamu Oyanki ya sha da kyar a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Keffi.
Gwamna Abdullahi Sule ya ayyana Sanata Ahmed Wadada a matsayin wanda zai gaje shi a zaɓen 2027 domin ci gaba da mulkar jihar Nasarawa karkashin jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da nadin Alhaji Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Sarkin masarautar Udege, kuma nadin zai fara aiki ne nan take.
'Yan bindiga sun kashe mutane kusan 15 tare da kona gidaje 50 a kauyukan Nasarawa, a wani harin ramuwar gayya da ya bar baya da babban rashi a jihar Nasarawa.
Gwamnatin jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule, ta yi martani kan rahotannin da ke cewa gwamnan ya gana da Atiku Abubakar a Saudiyya.
Jihar Nasarawa
Samu kari