Jihar Nasarawa
Rundunar yan sanda ta cafke wani magidanci, Musbawu Amodu mai shekaru 30 bisa zargin kashe matarsa mai 'ya'ya biyu a jihar Nasarawa, ya ce ya yi nadama.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama Abdullahi Usman mai shekaru 23 bisa zargin hannu a kisan Farfesa Gabriel Nyityo da ƙanensa a Makurdi da ke Benue.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya jagoranci bude kamfanin sarrafa sinadarin lithium mafi girma a Afrika a jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da hanyar Jos Akwanga da za ta bi ta jihohin Maiduguri Kaduna, Jos, Bauchi, Gombe da daga jihar Nasarawa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa APC ta samu karbuwa a jiharsa. Ya ce hakan na ya sa APC lashe zaben sanata da aka yi a Yunin 2026.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Jihar Nasarawa
Samu kari