Nadin Sarauta
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Yan asalin Isara Remo da ke zaune a kasashen waje da wadanda ke gida sun hada kai sun yi fatali da wanda aka zaba a matsayin sabon Sarkinsu a jihar Ogun.
Majalisar dokokin jihar Adamawa ta bai wa gwamna karfin iko mada mai rikon lwarya idan sarki KO hakimi na kwance yana fama da rashin lafiya ko ya gaza aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya Etsu Nupe, Alhaji Yahaya Abubakar murna bisa cika shekara 73 da kuma zagayowar shekaru 22 a karagar mulki.
Masarautar Zazzau ta tabbatar da rasuwar Wamban Dawakin Zazzau, Alhaji Aminu Pate a asibitin koyarwa na jami'ar Ahmadu Bello Zaria (ABUTH) da ke Shika.
A karon farko a tarihi mace ta shiga an yi hawan sallar gani da ita a Daura jihar Katsina, Sarauniyar kasar Hausa, Dr. Lubna Mohammed Gusau ce ta kafa tarihin.
Yayin da ake shirin nada sabon Sarkin Ibadan a jihar Oyo, kungiyar MURIC ta yi Allah wadai kan saka Juma'a ta karshen watan Satumba a matsayin ranar da za a yi bikin
Majalisar sarakunan Idoma da ke jihar Benue ta bayyana cewa babu inda ta ce ta soke sarautar da aka bai wa shugaban kasa, Bola Tinubu da sakataren gwamnatinsa.
Rahotanni sun nuna cewa taro ya tarwatse tun kafin a gaba a jihar Osun bayan an bukaci rubuta takarda ga Gwamna Adeleke da nufin karbe rawanin Sarkin Ipetumodu.
Nadin Sarauta
Samu kari