Nadin Sarauta
Babbar kotun jihar Osun ta dakatar da Gwamna Ademola Adeleke na jihar daga naɗa sabon sarkin masarautar Ijesa Land bayan rasuwar Oba Gabriel Aromolaran.
Alhaji Rabiu ya dauki nauyin sake gina masallacin Zariya, inda ya fara bayar da N2bn. Sabon masallacin zai iya daukar mutane 7,000 tare da kayan zamani.
Rigima ta barke kan shirye-shiryen birne marigayi, Oba Gabriel Adekunle na Ijesa a jihar Osun saboda zargin tatsar iyalansu makudan kudi domin birne shi.
Majalisar dokokin Adamawa ta yi zama kan kudiri game da kirkirar sababbin sarakuna ajin farko a jihar wanda Gwamna Ahmadu Fintiri ya gabatar a ranar Litinin.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya rattaba hannu kan sabuwar dokar ta samar da sababbin masarautu da yake ganin za su taimaka wurin dakile matsalolin tsaro.
Mahaifin Gwamna Francis Ogbonna Nwifuru na jihar Ebonyi, Eze Ezekiel Nwifuru Nwankpuya samu sarauta a yankin Oferekpe da ke karamar hukumar Izzi.
Rahotanni sun ce jami'an tsaro sun samu bayanan sirri cewa yan garin Bichi na shirin wargaza bikin nadin hakimi a garin wanda shi ne ake zargin dalilin daukar mataki
Dan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana damuwa kan yadda makiya ke neman kawowa mahaifinsa tsaiko inda ya ce babu mai hana abin da Allah ya ƙaddara.
Nadin Sarauta
Samu kari