Nadin Sarauta
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya soke duk wnai yunkuri na naɗin sabon basaraken Oba da ke yankin ƙaramar hukumar Indimili sai baɓa ta gani.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya sanar da ƙirƙiro sababbin masarautu 7 masu daraja ta biyu da ta uku, ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya amince da ba sarakunan gargajiya N250,000 duk wata domin taimaka musu wurin gudanar da ayyukansu da dakile matsalolin tsaro.
Gwamnatin jihar Ondo ta sha alwashin daukar mummunan mataki kan wasu sarakunan gargajiya kan laifin kwace filaye inda ta ce za ta tura su gidan kaso.
Majalisar kolin harkokin addinin Musulunci karkashin jagorancin sarkin Musulmi ta bukaci dakatar da kafa masarautar Sayawa a garin Tafawa Balewa zuwa Bogoro
Sarkin Gwandu da ke jihar Kebbi, Mai Martaba Muhammad Ilyasu Bashar ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ya ba shi shawara kan jan al'umma a jiki.
'Yan sanda sun cafke tsohuwar matar sarkin Ife da wasu mutane 7 kan tashin hankali da ya faru a Ibadan, inda yara 35 suka mutu sannan 6 suka samu raunuka.
Tsohon Ministan lafiya a Najeriya, Farfesa Stephen Debo Adeyemi ya shiga takarar neman sarautar Owa Obokun na Ijesa da ke jihar Osun bayan mutuwar sarki.
A 2024 an yi rikicin sarauta inda manyan sarakuna daga Arewacin Najeriya suka fuskanci kalubale daga gwamnoni. Aminu Ado Bayero, Sarkin Musulmi da Lamido Adamawa
Nadin Sarauta
Samu kari