Nadin Sarauta
Rundunar yan sanda ta ceto rayuwar wani basarake a jihar Osun bayan matasa sun lakada masa duka kan nada sabon limamin Juma'a da ya jagoranci sallah.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Finti ya amince da mutane bakwai da aka zaɓa a matsayin sarakunan masarautu bakwai da ya kirkiro, ya faɗi sunayensu.
Wasu matasa a jihar Enugu sun zargi jami'an gwamnati da amfani da karfin gwamnati wajen nada sarki. Matasan sun tura takarda ga gwamnan kan lamarin.
Sanata Shehu Sani ya ziyarci makabartar tarihi da aka birne sarakunan Arewa da suka yaki turawan mulkin mallaka a Lokoja. Sanatan ya bukaci a karrama sarakunan.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da mutuwar mutum 1 yayin da rigima ta sake ɓarkewa a wurin taron sarauta a ƙaramar hukumar Ndukwa ta Gabas a jihar Delta.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Osun, Clement Adesuyi Haastrup ya zama sabon sarki a masarautar Ijesa a matsayin Owa-Obokun bayan kada kuri'a kan nadin.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya soke duk wnai yunkuri na naɗin sabon basaraken Oba da ke yankin ƙaramar hukumar Indimili sai baɓa ta gani.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya sanar da ƙirƙiro sababbin masarautu 7 masu daraja ta biyu da ta uku, ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya amince da ba sarakunan gargajiya N250,000 duk wata domin taimaka musu wurin gudanar da ayyukansu da dakile matsalolin tsaro.
Nadin Sarauta
Samu kari