Nadin Sarauta
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya koma jihar Kano bayan wata ziyara da ya kai. Mai martaba Aminu Ado Bayero ya gana da baki a fadarsa da ke gidan Nasarawa.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa nan gaba kadan za a kawo karshen rikicin masarautar Kano tsakanin sarakuna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
Sarki a jihar Ondo mai shekara 22, Oba Oloyede Adekoya Akinghare II ya gargadi jama'a masu yunkurin raina shi saboda karancin shekarun da ya ke da su.
Gwamnatin Ekiti ta dakatar da Sarkin Elepe, Oba Williams Adesoye, bayan korafe-korafe na rashin da’a da mulkin danniya daga mazauna gari a Epe-Ekiti.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya gwangwaje sarakunan gargajiya da kyautar manyan motoci na alfarma domin tallafa masu wajen gudanarda ayyukansu.
Shugaban ƙaramar hukumar Badagry, Babatunde Hunpe, ya ayyana kwanaki 7 na jimami bayan rasuwar Akran Aholu Menu Toyi I, mai cike da tarihi a Badagry.
Rikicin ilo tsakanin manyan sarakunan Yarbawa na neman dawowa sabo bayan Olubadan na Ibadanland, Oba Rashidi ya ki amsa gaisuwar Alaafin a tsakiyar taro.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Badagary da je jihar Legas, Mai Martaba De Wheno Aholu Menu-Toyi I, Akran na Badagry, ya rasu yana da shekaru 90 a duniya.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sarkin Kagarko a jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, bayan fama da jinya, inda ya rasu a yau Alhamis 8 ga watan Janairun 2026.
Nadin Sarauta
Samu kari