Nadin Sarauta
Rahotanni sun nuna cewa wuta ta kama a wasu sassan fadar Mai Martaba Sarkin Jema'a da ke garin Kafanchan a jihar Kaduna, an fara kokarin kashe wutar
Gwamnan Akwai Ibom, Pastor Umo Eno, ya yi barazanar kwace takardun sarautar sarakunanan gargajiya idan suka bari aka samu barnata kayan gwamnati a jihar.
Al’ummomin Egrangbene a Burutu, jihar Delta, sun sanar da rasuwar zababben sarki, Henry Ambakederemo Okrikpa, yana da shekaru 70 a duniya bayan jinya.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya koma jihar Kano bayan wata ziyara da ya kai. Mai martaba Aminu Ado Bayero ya gana da baki a fadarsa da ke gidan Nasarawa.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa nan gaba kadan za a kawo karshen rikicin masarautar Kano tsakanin sarakuna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
Sarki a jihar Ondo mai shekara 22, Oba Oloyede Adekoya Akinghare II ya gargadi jama'a masu yunkurin raina shi saboda karancin shekarun da ya ke da su.
Gwamnatin Ekiti ta dakatar da Sarkin Elepe, Oba Williams Adesoye, bayan korafe-korafe na rashin da’a da mulkin danniya daga mazauna gari a Epe-Ekiti.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya gwangwaje sarakunan gargajiya da kyautar manyan motoci na alfarma domin tallafa masu wajen gudanarda ayyukansu.
Nadin Sarauta
Samu kari