Nadin Sarauta
Gwamna Ahmed Ododo ya bayyana irin halin da ya shiga lolacin da ya samu labarin rasuwar Sarkin Bassa Nge kuma tsohon gwamnan Bauchi na soji, Abu Ali.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da majalisar sarakunan Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarki na 16, Muhammadu Sansui II.
Gwamnan jihar Katsina ya nuna alhini kan rasuwar Alhaji Nuhu Yashe, Bebejin Katsina, yana kiran wannan babban rashi ga iyalansa, al’umma da masarautar Kusada.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewa ta yanke shawarar kirkiro sababbin masarautu ne domin kusantar da harkokin mulki da ayyukan ci gaba ga al'umma.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana ta’aziyya kan rasuwar Hakimin Wuro Tale, Alhaji Adamu Yerima a jihar Gombe.
Akwa Ibom ta dakatar da Sarkin Ikot Umo Essien saboda zargin ta’addanci da lalata kasuwa; gwamnati ta kuma karyata jita-jitar janye tsaron tsohon gwamna.
Sarkin Hausawan Makurdi, Alhaji Rayyanu Sangami ya rasu kwana 35 da samun mulki. Ya rasu bayan jinya a Kaduna. Izala da kungiyar Hausawa sun yi ta'aziyya.
Gwamnatin Bauchi ta amince da nadin Birgediya Janar Marcus Kokko Yake (mai ritaya) a matsayin Sarkin Zaar (Gung-Zaar) na farko a tarihi, mutane sun ce ba su so.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammed ya bayyana cewa sun gaji sarautar Duguri iyaye da kakani yayin martani kan masu suka kan nada dan uwansa Sarki.
Nadin Sarauta
Samu kari